fidelitybank

INEC ta yi alkawarin baiwa PDP da LP hadin kai

Date:

Hukumar zaɓen kasa, ta yi alƙawarin miƙa dukkanin kayan zaɓen da ƴan hamayya za su buƙata waɗanda aka yi amfani da su a zaɓen watan da ya gabata na shugaban ƙasa ba tare da ɓata wani lokaci ba.

Shugaban na INEC, Farfesa Mahmood Yakubu, ya ce, hukumar ba ta da wani abu da za ta ɓoye a zaɓen da ake taƙaddama a kansa.

Babbar jam’iyyar hamayya ta PDP da kuma ta Labour (LP), suna son duba kayan zaɓen ne domin su samu damar shirya wa ƙarar da za su shigar ta ƙalubalantar sakamakon zaɓen, wanda INEC ta ayyana ɗan takarar jam’iyyar APC mai mulki, Bola Tinubu, a matsayin wanda ya yi nasara.

Karanta Wannan: PDP ta na kokarin yin kutse cikin rumbin INEC a Kwara – APC

Jam’iyyun suna da mako biyu ne kawai su shigar da ƙara.

Jam’iyyar Labour ta yi barazanar shirya zanga-zanga ta ƙasa baki ɗaya idan INEC ta hana ta duba kayayyakin.

nigerianews.com

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Gwamnatin Tinubu ta kama-karya ce – Atiku

Tsohon mataimakin shugaban kasa, Atiku Abubakar ya ce, hare-haren...

An gayyaci El-Rufa’i ka n zargin tayar da rikici a Kaduna

Rundunar ƴansandan jihar Kaduna, sun buƙaci tsohon gwamnan jihar...

Badakalar Naira biliyan 1.17 ta sake kunno kai a gwamnatin Kano

Rikicin rashawa da ya dabaibaye gwamnatin jihar Kano ya...

Ba za mu daga kafa ga duk wanda ya takale mu ba – China

Shugaba Xi Jinping na China, ya ce babu wani...

Nigeria Air ba na bogi ba ne – Hadi Sirika

Tsohon Ministan sufurin jiragen sama na Najeriya, Hadi Sirika,...

Amurka ta mika wa Najeriya tallafin abinci miliyan 32.5

Gwamnatin Amurka ta bayar da tallafin dala miliyan 32.5...

Gwamnatin Kano ta gargadi kungiyar ACF

Gwamnatin jihar Kano ta gargaɗi ƙungiyar Arewa Consultative Forum...

Operation Kukan Kura ya yi aiki sosai a Kano – CP Bakori

Hukumar ‘Yan Sanda ta Jihar Kano ta kaddamar da...

An sanya dokar ta bace a Makabartun Kano

Shugaban ƙaramar hukumar Nassarawa a Kano Honarabul. Yusuf Shuaibu...

An ga ‘Yar shekara 13 Fatima a rataye a Kano

Iyaye da sauran ‘yan uwa na cikin juyayi kan...

‘Yansanda sun kama Linga da Guchi rikakkun ‘yan Daba a Kano

Rundunar ’yan sandan jihar Kano ta kama Mohammed Isma’il...

Tinubu ya sauka da kwari bayan ya dawo daga Brazil

Shugaba Bola Ahmed Tinubu ya koma Najeriya bayan kammala...
X whatsapp