fidelitybank

INEC ta tabbatar da hatsarin jirgin ruwa ga jami’an ta a jihar Bayelsa

Date:

 A jihar Bayelsa da ke kudancin Najeriya, hukumar zaɓe ta ƙasa National Independent Eloctoral Commission (INEC), ta tabbatar da hatsarin da wani jirgin ruwa ya yi lokacin da yake jigilar jami’anta.

Jirgin na kan hanyarsa ta zuwa rumfar zaɓe ta 17 a Koluama da ke ƙaramar hukumar Ijawa ta kudu ɗauke da kayayyakin zaɓe masu muhimmanci.

Shugaban sashen wayar da kan masu kaɗa ƙuri’a na Inec a jihar Bayelsa, Wilfred O. Ifodah, ya ce an ceto dukkan jami’ai 12 da ke cikin jirgin.

Sai dai ya ce akwai kayan aikin zaɓe da suka ɓace, waɗanda suka haɗa da takardar rubuta sakamakon zaɓe, da na’urorin cajin batirin kwamfutar aikin zaɓen, da kuma wasu kayyayakin.

Sanarwar da Inec ta fitar ta ce masu zaɓe 5,368 ne suka yi rijista a yankin, kuma 5,311 sun karɓi katin zaɓensu.

Inec ta ce tana bakin ƙoƙarinta don ganin an gudanar da zaɓe a yankin lami lafiya

legitnews

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Da yuwar Sojojin mu za su shiga yaƙi don tallafa wa Isra’ila – Trump

Rundunar sojin Isra'ila IDF ta ce ta ƙaddamar da...

Isra’ila ta kai hari cibiyoyin ƙera nukiliyar Iran

Yayin da aka shiga rana ta shida na yaƙi...

Najeriya za ta kwashe ƴan ƙasarta dake zaune a Iran da Isra’ila

Gwamnatin tarayya ta ce, tana kammala shirye-shiryen gaggawa domin...

Makami mai Linzami ya faɗa kan cibiyar tattara bayanan sirrin Isra’ila

Kafar yaɗa labarai ta gwamnatin Iran ta ce, ƙasar...

Iran ta ƙaddamar da sabbin hare-haren makamai masu linzami kan Isra’ila

Rundunar sojin Isra'ila ta ce, Iran ta ƙaddamar da...

Isra’ila ta na da makaman nukiliya 90

Firaministan Isra'ila Benjamin Netanyahu ya dade yana cewa Iran...

Kashe jagoran Iran Ayatullah shi ne kawo ƙarshen rikici – Isra’ila

Firaministan Isra'ila Benjamin Netanyahu ya ce duk wani shiri...

Jerin sunayen masu Fashin Waya 51 da aka kama a Kano

Rundunar ƴansandan Kano, ta fitar da jerin sunayen Mutane...

Iran ta dakatar da tashin jirgi a ƙasarta

Hukumar kula da zirga-zirgar jiragen sama ta Iran ta...

Poland za ta kwashe dukkannin ƴan ƙasarta daga Isra’ila

Poland na shirin kwashe kusan ‘yan kasarta 200 daga...

Kisan Binuwai abun haushi ne bai kamata a ƙyale ba – Atiku

Atiku Abubakar ya yi Allah-wadai da Kisan Benue, tare...

Ƴan Bindiga sun ajiye makamai a Katsina

Wasu fitattun jagororin ƴanbindiga da suka addabi yankunan ƙaramar...
X whatsapp