fidelitybank

INEC ta saki dokokin yakin neman zaben 2023

Date:

Hukumar zaɓe mai zaman kanta ta INEC, ta amince da sakin dokokin da suka shafi yaƙin neman zaɓe da yawan kuɗaɗen da ƴan takara da jam’iyyu za su kashe a zaɓen ƙasar da ke tafe.

Hakan na ƙunshe ne a cikin wata sanarwa da kwamishinan yaɗa labarai da ilimatarwa kan ƙuri’a na INEC Festus Okoye ya fitar ranar Alhamis, a Abuja.

Okoye ya ce hukumar ta yi taro a ranar ta Alhamis inda ta tattauna kan batutuwa da dama da suka haɗa da wallafa dokokin da suka shafi gangamin yaƙin neman zaɓe, da tarurruka na siyasa da kuma kuɗaɗen da jam’iyyu, da kuma ƴan takara ke kashewa.

Ya ce a yanzu an wallafa bayanai ƙunshi biyu a shafin intanet da shafukan sada zumunta na hukumar, sannan za a raba wa jam’iyyu, da ƴan siyasa, da masu ruwa da tsaki da kuma kafafen yaɗa labaru kwafe-kwafe na bayanan.

Festus Okoye ya kuma tunatar da jam’iyyun siyasa a kan nauyin da ke kansu na miƙa rahoto ga hukumar kamar yadda kundin dokar zaɓe ya tanada.

nigeria newspaper

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Peter Obi na nan a cikin jam’iyyar har yanzu – LP

Shugaban ƙungiyar Obidient Movement, Dr. Tanko Yunusa ya ce...

Yadda Mahara sun kashe mutum biyu, sun ƙona gidaje a Filato

Wasu da ake zargin mahara sun afka wa karamar...

An YI zanga-zanga a Isra’ila kan shirin Netanyahu na mamaye Gaza

Dubban mutane sun fito kan tituna a faɗin Isra'ila,...

Birtaniya za ta fara tisa ƙeyar bakin da suka aikata laifi zuwa kasarsu

Birtaniya ta fitar da sabon tsarin tisa keyar duk...

NDLEA ta kama Fasto kan zargin safarar miyagun ƙwayoyi

Hukumar hana sha da fataucin miyagun ƙwayoyi ta Najeriya,...

Gwamnoni sun mika sakon ta’azziya ga iyalan Audu Ogbeh

Shugaban ƙungiyar gwamnonin arewa kuma gwamnan jihar Gombe, Muhammadu...

Duk wahala sai dai mu mutu a Gaza – Fatma

Wata mai mai ƴaƴa tara ta ce, duk runtsi...

Gwamnan Kano ya kori mataimansa na musamman kan belin Danwawu

Gwamnan jihar Kano, Abba Kabir Yusuf, ya amince da...

Tsohon Minista a mulkin Buhari ya mutu

Allah ya yi wa tsohon ministan noma da raya...

Kashi 70 na yankin Bukuyum ta Kudu na ƙarƙashin ƴan Bindiga – Ɗan majalisa

Rahotanni daga yakin ƙaramar hukummar Bukuyum na jihar Zamfara...

Goodluck ya fi dacewa ya zama dan takara a 2027 – Lamido

Tsohon Gwamnan jihar Jigawa, Sule Lamido ya ce Tsohon...

An gargadi al’umma su yi taka tsan-tsan da ambaliyar ruwan sama

Yayin da ake ci gaba da fuskantar saukar ruwan...
X whatsapp