fidelitybank

INEC ta kwashe kayan zaben ta daga jihar Imo

Date:

Hukumar Zaben mai zaman kanta ta kasa, INEC, ta ce, ta kwashe kayan zabe masu muhimmanci daga ofishinta na jihar Imo sakamakon hari tare da lalata kayan da ke ciki, a yankin ƙaramar hukumar Isu.

Shugaban sashen wayar da kan masu zabe da yada labarai na hukumar ta INEC Festus Okoye, ne ya bayyana hakan a ranar Larabar a Abuja.

“Saboda haka ne muka ɗauki matakan bai wa kayan zaben kariya, inda muka canza wa kayan zabe mazauni,” in ji shi.

Ya kara da cewa: “Haka zalika dukkan katin zaben da ba a karɓa ba, muna adanawa, sannan za a ƙaro jami’an tsaron don tabbbatar da an ci gaba da aikin rarraba katin ga masu shi, a harabar ofishin.”

Festus Okoye ya ce wannan shi ne karo na huɗu da aka kai hari ofishin INEC a jihar Imo da ke kudancin Najeriya, a ƙasa da makonni uku, bayan da aka kai makamancin wannan hari a ƙaramar hukumar Orlu da Oru dukkan su a jihar ta Imo.

uanguard news

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Gwamnatin Tinubu ta kama-karya ce – Atiku

Tsohon mataimakin shugaban kasa, Atiku Abubakar ya ce, hare-haren...

An gayyaci El-Rufa’i ka n zargin tayar da rikici a Kaduna

Rundunar ƴansandan jihar Kaduna, sun buƙaci tsohon gwamnan jihar...

Badakalar Naira biliyan 1.17 ta sake kunno kai a gwamnatin Kano

Rikicin rashawa da ya dabaibaye gwamnatin jihar Kano ya...

Ba za mu daga kafa ga duk wanda ya takale mu ba – China

Shugaba Xi Jinping na China, ya ce babu wani...

Nigeria Air ba na bogi ba ne – Hadi Sirika

Tsohon Ministan sufurin jiragen sama na Najeriya, Hadi Sirika,...

Amurka ta mika wa Najeriya tallafin abinci miliyan 32.5

Gwamnatin Amurka ta bayar da tallafin dala miliyan 32.5...

Gwamnatin Kano ta gargadi kungiyar ACF

Gwamnatin jihar Kano ta gargaɗi ƙungiyar Arewa Consultative Forum...

Operation Kukan Kura ya yi aiki sosai a Kano – CP Bakori

Hukumar ‘Yan Sanda ta Jihar Kano ta kaddamar da...

An sanya dokar ta bace a Makabartun Kano

Shugaban ƙaramar hukumar Nassarawa a Kano Honarabul. Yusuf Shuaibu...

An ga ‘Yar shekara 13 Fatima a rataye a Kano

Iyaye da sauran ‘yan uwa na cikin juyayi kan...

‘Yansanda sun kama Linga da Guchi rikakkun ‘yan Daba a Kano

Rundunar ’yan sandan jihar Kano ta kama Mohammed Isma’il...

Tinubu ya sauka da kwari bayan ya dawo daga Brazil

Shugaba Bola Ahmed Tinubu ya koma Najeriya bayan kammala...
X whatsapp