fidelitybank

INEC ta kori duk wani dan takarar da takardun karatun su ya bata – HEDA

Date:

Kungiyar ci gaban bil’adama da muhalli (HEDA), ta bukaci hukumar zabe mai zaman kanta ta kasa (INEC), da ta haramtawa ‘yan takarar siyasa wadanda satifiket din karatunsu ya bata.

A wata sanarwa da shugaban kungiyar ta HEDA, Olanrewaju Suraju ya fitar ranar Lahadi a Abuja, kungiyar ta ce, ya kamata hukumar zabe ta bi ka’idojin dokar zabe ta 2022 da ka’idojinta tare da bin diddigin ‘yan siyasar da suka yanke shawarar.

Kiran HEDA ga INEC ya biyo bayan wasu ‘yan takarar siyasa a zaben 2023 da suka fito da dalilan da suka sa ba za su iya bayar da satifiket din su ba, da kuma cece-kucen da ake yi na samu, inganci ko akasin haka.

“Muna kira ga INEC da ta yi amfani da tanade-tanaden dokar zabe da ka’idojinta,” in ji sanarwar HEDA.

tribune newspaper

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Gwamnatin Tinubu ta kama-karya ce – Atiku

Tsohon mataimakin shugaban kasa, Atiku Abubakar ya ce, hare-haren...

An gayyaci El-Rufa’i ka n zargin tayar da rikici a Kaduna

Rundunar ƴansandan jihar Kaduna, sun buƙaci tsohon gwamnan jihar...

Badakalar Naira biliyan 1.17 ta sake kunno kai a gwamnatin Kano

Rikicin rashawa da ya dabaibaye gwamnatin jihar Kano ya...

Ba za mu daga kafa ga duk wanda ya takale mu ba – China

Shugaba Xi Jinping na China, ya ce babu wani...

Nigeria Air ba na bogi ba ne – Hadi Sirika

Tsohon Ministan sufurin jiragen sama na Najeriya, Hadi Sirika,...

Amurka ta mika wa Najeriya tallafin abinci miliyan 32.5

Gwamnatin Amurka ta bayar da tallafin dala miliyan 32.5...

Gwamnatin Kano ta gargadi kungiyar ACF

Gwamnatin jihar Kano ta gargaɗi ƙungiyar Arewa Consultative Forum...

Operation Kukan Kura ya yi aiki sosai a Kano – CP Bakori

Hukumar ‘Yan Sanda ta Jihar Kano ta kaddamar da...

An sanya dokar ta bace a Makabartun Kano

Shugaban ƙaramar hukumar Nassarawa a Kano Honarabul. Yusuf Shuaibu...

An ga ‘Yar shekara 13 Fatima a rataye a Kano

Iyaye da sauran ‘yan uwa na cikin juyayi kan...

‘Yansanda sun kama Linga da Guchi rikakkun ‘yan Daba a Kano

Rundunar ’yan sandan jihar Kano ta kama Mohammed Isma’il...

Tinubu ya sauka da kwari bayan ya dawo daga Brazil

Shugaba Bola Ahmed Tinubu ya koma Najeriya bayan kammala...
X whatsapp