fidelitybank

INEC ta karyata cigaba da aikin rijistar katin zabe a Imo bayan kashe jami’inta

Date:

Hukumar Zabe Mai Zaman Kanta ta Kasa (INEC), ta yi watsi da rahotannin sake dawo da rajistar masu kada kuri’a a wasu kananan hukumomin jihar Imo da cewa yaudara ce kawai.

Hukumar ta dakatar da aikin ci gaba da rijistar masu kada kuri’a (CVR) a kananan hukumomin Orsu, Njaba da Ihitte Uboma bayan wasu ‘yan bindiga sun kai hari wata cibiyar rijistar.

An kashe daya daga cikin ma’aikatan INEC, Anthony Nwokorie a harin yayin da aka yi awon gaba da wasu biyu.

A cewar sanarwar da kwamishinan INEC na kasa kuma shugaban kwamitin yada labarai da wayar da kan masu kada kuri’a, Festus Okoye, ya fitar, ya ce: “An jawo hankalinmu ga rahotannin kafafen yada labarai na cewa, Hukumar Zabe Mai Zaman Kanta ta Kasa (INEC) ta dawo da ci gaba da rijistar masu kada kuri’a (CVR) a wuraren da hukumar zabe mai zaman kanta ta kasa INEC. tun farko an dakatar da atisayen a jihar Imo. Wannan yaudara ce.

latest news in nigeria today 2022

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

IGP ya ba da umarnin bincike kan bidiyon ƙorafin wani tsohon ɗansanda

Babban Sufetan ‘Yan Sandan Najeriya, Kayode Adeolu Egbetokun, ya...

Amurka za ta bayar da gudunmawar dala miliyan 30 ga ‘yan Gaza

Amurka za ta ba da tallafin dala miliyan talatin...

Iran na binciken ɓarnar da aka yi cibiyoyin nukiliyar ƙasar

Ministan harkokin waje na Iran ya amince an yi...

Japan ta zartar da hukuncin kisa a karo na farko

Japan ta zartar da hukuncin kisa a karon farko...

Sojoji na zaman makoki na kwanaki 3 bayan an kashe Jami’ai 17

Rundunar Sojin sama ta bayyana fara zaman makoki na...

‘Yan Ta’adda ba za su samu mafaka ba a Nasarawa ba – Gwamna

Gwamnan jihar Nasarawa, Abdullahi Sule ya musanta zargin da...

Sojoji sun mayar da martani kan ‘Yan ta’addan Neja

Dakarun Sojin Saman kasar nan, sun ce sun ƙaddamar...

Kotu ta yanke wa Matashin da ya kashe Budurwarsa hukuncin kisa

Kotun babban birnin jihar Nasarawa ta yanke wa wannan...

PDP ta yi watsi da matakin shugaban jam’iyyar da ya dauka

Kwamitin amintattu na jam’iyyar PDP, ya yi watsi da...

Tinubu zai sanya hannu kan sabbin dokokin haraji

Shugaban kasa, Bola Ahmed Tinubu, zai sanya hannu kan...

‘Yan Bindiga sun kashe Sojoji a Neja

Rundunar Sojin Kasa, ta tabbatar da mutuwar wasu daga...

Kungiyoyi 110 suna bukatar mu yi musu rijista – INEC

Hukumar zaɓen Najeriya, INEC ta tabbatar da samun buƙatu...
X whatsapp