fidelitybank

INEC ta gayyaci shugabannin APC da na PDP a kan farwa juna

Date:

Shugaban hukumar zabe mai zaman kanta a Najeriya, Farfesa Mahmood Yakubu, ya gayyaci shugabannin jam’iyyu don yin zama kan rahotannin far wa juna da magoya bayansu suka yi a wasu jihohi.

Yakubu ya bayyana hakan ne a jiya Talata, yayin wani shiri na horar da jami’an zabe kan amfani da na’urorin zamani a zabukan 2023 da ke tafe a cikin kasar, inda kuma ta ce ‘yan sandan kasar za su kashe kudi naira biliyan 13 domin sayen makamai gabannin zabukan.

Jaridar Punch a Najeriya ta ruwaito cewa far wa juna da magoya bayan jam’iyun suka yi na zuwa ne makonni uku da soma yakin neman zabe da kuma sanya hannu kan yarjejeniyar zaman lafiya da ‘yan takarar shugaban kasa suka yi karkashin jagorancin kwmaitin samar da zaman lafiya ta kasa.

Kafin soma yakin neman zabe a ranar 28 ga watan Satumba, an yi ta samun cacar baka tsakanin magoya bayan dan takarar shugaban kasa na jam’iyyar APC, Bola Tinubu da kuma na jam’iyyar Labour, Peter Obi.

Wani bidiyo da ya karade shafukan sada zumunta wanda ya nuna mambobin wata kungiya na zagin dan takarar shugaban kasa na gaba-gaba ya janyo fushi da kuma Alla-wadai a fadin kasar.

Kafin faruwar lamuran, ‘yan sanda sun gargadi ‘yan siyasa da magoya bayansu kan yin kalaman kiyayya da kuma cin zarafi a intanet, inda ta yi barazanar hukunta wadanda aka samu da laifi.

www.legitnews.com

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Tinubu ya miÆ™a saÆ™on ta’aziyya ga mutanen Kano da Kaduna da Borno

Shugaba Bola Tinubu ya yi Alla-wadai da kisan wasu...

Amurka ta tafka babban kuskure – Iran

Ministan harkokin wajen Iran, Abbas Araghchi ya yi Alla-wadai...

Trump ya yaudari Amurkawa da Iran – Aragachi

Ministan harkokin wajen Iran, Abbas Araghchi ya bayyana cewa...

Sai an hukunta Mutanen da suka kashe Æ´an É—aurin aure – Uba Sani

Gwamnan jihar Kaduna Uba Sani ya yi Alla-wadai da...

An fara binciken fashewar wani abu da ya kashe mutane 5 da jikkata da dama a Kano

Wani abin fashewa da ake tunanin bom ne ya...

An samu fashewar wani abu a kamfanin Æ´an Chana a Kano

An samu fashewar wani abu a Kamfanin Ƙarfe na...

Ma’aikacin kamfani ya kashe abokin aikinsa a Kano

Rahoton da ke yawo a kafafen sada zumunta ya...

Kotu ta ɗaure Matashin da yake tare titi a Kano da sunan barƙwanci

Kotun majistire da ke unguwar Nomansland a Kano, karkashin...

Bayan kashe Soja yanzu haka an kama Æ´an Daba 398 a Kaduna

Rundunar 'Yan Sandan Jihar Kaduna, ta sanar da kama...

Shettima zai san makomarsa bayan taron APC na Æ™asa – Fadar Shugaban Ƙasa

Fadar shugaban ƙasa ta bayyana cewa, sai bayan babban...

Kotu ta É—aure Matashin da ya shiga É—akin kwanan ÆŠalibai Mata a Kano

Babbar Kotun Shariʼar Musulunci da ke Kofar Kudu a...

Ban gudu daga PDP ba – Namadi Sambo

Tsohon mataimakin shugaban ƙasa, Mohammed Namadi Sambo, ya ƙaryata...
X whatsapp