fidelitybank

INEC ta garzaya kotu a kan BVAS

Date:

Alamu sun nuna cewa Hukumar Zabe Mai Zaman Kanta ta Kasa, INEC, za ta garzaya Kotun daukaka kara ta na neman ta yi watsi da hukuncin da ta yanke a baya game da tsarin tantance masu kada kuri’a, BVAS.

Wani babban jami’in hukumar da bai so a ambaci sunansa ya shaida wa Aminiya irin ci gaban da aka samu a karshen mako a Abuja.

Ku tuna cewa jam’iyyar Labour Party, LP, dan takarar shugaban kasa, Peter Obi, da takwaransa na jam’iyyar PDP, Atiku Abubakar, sun nemi tare da samun odar daga kotun daukaka kara na duba kayayyakin zabe da INEC ke amfani da su.

Sai dai kuma a ranar Asabar din da ta gabata ne dai hukumar zaben ta ke shirin neman kotun da ta yi watsi da wannan umarni domin ta sake fasalin BVAS kafin zaben.

A cewar jaridar, jami’in ya ce, “Dole ne mu tuntubi kotu domin ta ba mu izinin sake fasalin, saboda ba za a iya yin hakan ba sai da umarnin kotu. Dole ne a sake daidaitawa a kan lokaci kamar yadda za a yi da hannu kuma za a tura shi zuwa PUs da aka keɓe. “

spw news today

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Gwamnatin Tinubu ta kama-karya ce – Atiku

Tsohon mataimakin shugaban kasa, Atiku Abubakar ya ce, hare-haren...

An gayyaci El-Rufa’i ka n zargin tayar da rikici a Kaduna

Rundunar ƴansandan jihar Kaduna, sun buƙaci tsohon gwamnan jihar...

Badakalar Naira biliyan 1.17 ta sake kunno kai a gwamnatin Kano

Rikicin rashawa da ya dabaibaye gwamnatin jihar Kano ya...

Ba za mu daga kafa ga duk wanda ya takale mu ba – China

Shugaba Xi Jinping na China, ya ce babu wani...

Nigeria Air ba na bogi ba ne – Hadi Sirika

Tsohon Ministan sufurin jiragen sama na Najeriya, Hadi Sirika,...

Amurka ta mika wa Najeriya tallafin abinci miliyan 32.5

Gwamnatin Amurka ta bayar da tallafin dala miliyan 32.5...

Gwamnatin Kano ta gargadi kungiyar ACF

Gwamnatin jihar Kano ta gargaɗi ƙungiyar Arewa Consultative Forum...

Operation Kukan Kura ya yi aiki sosai a Kano – CP Bakori

Hukumar ‘Yan Sanda ta Jihar Kano ta kaddamar da...

An sanya dokar ta bace a Makabartun Kano

Shugaban ƙaramar hukumar Nassarawa a Kano Honarabul. Yusuf Shuaibu...

An ga ‘Yar shekara 13 Fatima a rataye a Kano

Iyaye da sauran ‘yan uwa na cikin juyayi kan...

‘Yansanda sun kama Linga da Guchi rikakkun ‘yan Daba a Kano

Rundunar ’yan sandan jihar Kano ta kama Mohammed Isma’il...

Tinubu ya sauka da kwari bayan ya dawo daga Brazil

Shugaba Bola Ahmed Tinubu ya koma Najeriya bayan kammala...
X whatsapp