fidelitybank

INEC ta gana da NBC a kan zaben 2023

Date:

Hukumar zabe ta kasa INEC, da hukumar da ke sa ido kan kafofin watsa labarai ta NBC da sauran masu ruwa da tsaki a kan lamarin zabe sun gudanar da wani taro a Abuja, babban birnin kasar.

Shi dai wannan taron an yi shi ne da zummar jawo hankalin jam’iyyun siyasa da kafofin watsa labarai don ka da su bari a yi amfani da su wajen halasta kudin haram a lokacin zaben 2023.

Taron na masu ruwa da tsaki kan maganar kawar da yin amfani da kudi a zabe mai zuwa ya kunshi bangarori daban-daban.

Shugaban hukumar INEC Farfesa Mahamud Yakubu, ya ce sun cimma daidaito a tsakanin dukkan mahalarta taron.

Wasu dai daga bangaren mahalarta taron sun yi korafi kan maganar kayyade fitar da kudi daga asusun banki duk rana da babban bakin Najeriya ya sanar.

bbc news nigeria today

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

An gargadi al’umma su yi taka tsan-tsan da ambaliyar ruwan sama

Yayin da ake ci gaba da fuskantar saukar ruwan...

Gwamnatin Tarayya za ta gina hanyar sufurin jirgin Ĉ™asa a Kano

Gwamnatin Tarayya ta ce, za ta samar da titin...

Abin da ya sa muke ci gaba da tsare Sowore – Ĉ³ansanda

Kwamishinan Ĉ´ansanda mai kula da sashen kai ɗauki na...

INEC za ta bai wa ɗaurarru damar kaɗa Ĉ™uri’a a lokacin zaɓuka

Hukumar zaɓen Najeriya, INEC ta ta duba yiwuwar bai...

Mai ya jawo Matan Zamfara su ka yi zanga-zanga

ĈŠaruruwan mata ne tsofaffi da masu shawarya suka gudanar...

AĈ™alla mutane 24,000 ne suka ɓata saboda Boko Haram a Najeriya

Kungiyar Agaji ta Red Cross ta bayyana cewa aĈ™alla...

‘Yansanda ku gaggauta sakin Sowore – Obi

Tsohon ɗan takarar shugaban kasa a jam'iyyar LP, Peter...

PDP ta gargaɗi mambobinta kan goyon bayan Tinubu

Babbar jam'iyyar hamayya ta PDP a Najeriya ta gargaɗi...

Mashawarcin gwamnan Kano ya rasu bayan harin ‘yan Daba

Sadiq Gentle, babban mai ba da rahoto na musamman...

An fitar da jerin sunayen Matasan ‘yan wasan da za su lashe kyautar Kopa

Masu shirya kyautar Ballon d’Or, sun fitar da jerin...

An fitar da jerin masu tsaron raga da za su lashe kyautar gwarzon bana

An fitar da sunayen wadanda za a zaba don...

Jonathan ne ya fi cancanci ya rike Najeriya Farfesa Tukur

Farfesa Tukur Muhammad-Baba, Sakataren Yada Labarai na Kungiyar Tuntuba...
X whatsapp