fidelitybank

INEC ta dakatar da yin rijistar zaɓe a Enugu

Date:

Hukumar Zabe Mai Zaman Kanta ta Kasa (INEC), ta dakatar da aikin rajistar masu kada kuri’a a karamar hukumar Igboeze ta Arewa da ke jihar Enugu, sakamakon harin da aka kai wa ma’aikatanta a yankin.

Wasu ‘yan bindiga sun kai hari kan jami’an hukumar da ke gudanar da rijistar zabe tare da kona ofishinta a yankin Igboeze ta Arewa.

Duk da cewa ba a samu asarar rai ba, akwatunan zabe 748, dakunan zabe 240, kayan ofis da kayan aiki sun lalace.

Hukumar ta bayyana hakan ne a ranar Alhamis a wata sanarwa da Festus Okoye, kwamishinan yada labarai da wayar da kan masu kada kuri’a ya fitar.

A cewar sanarwar da INEC ta fitar, Jude Okwuonu, sakataren gudanarwa a Enugu, ya ruwaito cewa, an kai harin ne da misalin karfe 2:30 na ranar Laraba a makarantar Community Primary School Umuopu da ke Umuozzi mazaɓa 19 a karamar hukumar Igboeze ta Arewa.

natforce latest news

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Taimakon da Dantata ya ke yi wa Al’umma tarihi ba zai manta da shi ba – Akpabio

Shugaban Majalisar Dattawa, Sanata Godswill Akpabio, ya bayyana alhininsa...

Gwamnan Kano ya sauya wa hukumar Wasanni suna

Gwamna Abba Yusuf na jihar Kano ya sauya wa...

Dalilin da ya sa Wake ya karye a Najeriya – Ƙungiyar Manoma

Ƙungiyar manoman wake a kasar nan, ta bayyana amfani...

Masu shan Taba Sigari sun shiga rudani a Faransa da firgici

A yau ne sabbin dokokin hana shan taba a...

Ni da Wike tif da taya ne – Fubara

Dakataccen gwamnan jihar Rivers, Siminalayi Fubara ya ce, babu...

Za a yi jana’izar Dantata a ranar Litinin

Babban sakataren marigayi Alhaji Aminu Dantata, Mustapha Abdullahi Junaid,...

Talauci da rashin tsaro na iya barazana ga zaɓen 2027 – Rahoto

Ƙungiyar fafutikar kare haƙƙin ɗan'adam da tabbatar da dimokuraɗiyya...

Tinubu ya aike da sakon ta’aziyya ga iyalan Dantata

Shugaban kasa, Bola Tinubu ya aike da saƙon ta'aziyarsa...

Dangantaka tsakanin Amurka da Canada ta yi tsami

Shugaban Amurka Donald Trump ya ce zai yanke dukkan...

An yi jana’izar Kwamandojin sojinta da masana nukiliyar Iran da Isra’ila ta kashe

Iran ta gudanar da jana'izar mutum 60, ciki har...

Za a binne Attaijirin dan kasuwar nan na Kano Dantata a Dubai

Allah ya yi wa attajirin ɗan kasuwar nan na...

Dalori ne ya maye gurbin Gnaduje a shugabancin APC

Mataimakin shugaban jam'iyyar APC na yankin arewa, Ali Bukar...
X whatsapp