fidelitybank

INEC ta dakatar da ma’iakatan masu sakaci da aikin su

Date:

Hukumar Zaɓe inec, ta dakatar da dukkan ma’aikatan da aka samu da sakaci lokacin zaɓen shugaban ƙasa da ya gudana a ranar asabar da ta gabata 25 ga watan Fabirairu.

INEC ta ce dukkansu ba za su yi aikin zaɓen da za a yi ba na ‘yan majalisar jiha da na gwamnonin a ƙasar da za a yi a ranar 11 ga watan Maris.

Shugaban hukumar Farfesa Mahmood Yakubu ne ya bayyana hakan a wata tattaunawa da ya yi da kwamishinonin zaɓe a ranar Asabar a Abuja.

“Yayin da muke tunkarar zaɓen gwamna da na ‘yan majalisar jiha, dole mu ƙara ƙoƙari domin shawo kan matsalolin da muka fuskanta a zaɓen da ya gabata. ‘Yan Najeriya ba za su yarda da wani abu ba bayan wannan.

“Dukkan ma’aikacin da aka samu da sakaci, ma’aikacin INEC ne ko kuma na wucin gadi ne, cikin harda masu tattara sakamako da turawan zaɓe to ba za mu kyale su yi aikin zaɓen mai zuwa ba.

“Dole kwamishinonin zaɓe su ɗauki matakan da suka dace a wuraren da aka samu hujjojin cewa an yi abubuwa ba daidai ba,” in ji Farfesa Mahmood.

vanguard news today

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Iran ta dakatar da tashin jirgi a ƙasarta

Hukumar kula da zirga-zirgar jiragen sama ta Iran ta...

Poland za ta kwashe dukkannin ƴan ƙasarta daga Isra’ila

Poland na shirin kwashe kusan ‘yan kasarta 200 daga...

Kisan Binuwai abun haushi ne bai kamata a ƙyale ba – Atiku

Atiku Abubakar ya yi Allah-wadai da Kisan Benue, tare...

Ƴan Bindiga sun ajiye makamai a Katsina

Wasu fitattun jagororin ƴanbindiga da suka addabi yankunan ƙaramar...

Iran ta rataye Mutumin da ya yi mata leƙen asiri

Iran ta ce ta aiwatar da hukuncin kisa ga...

Isra’ila ta ci gaba da neman Mutanen da suka maƙale

Tawagar masu aikin ceto a Isra'ila na ci gaba...

Kotu ta bayar da umarni a kashe Matashi ɗan shekara 23 a Kano

Babbar kotun jihar Kano mai lamba 23 ƙarƙashin mai...

Iran ta na ci gaba da luguden makami a kan Isra’ila

Iran ta ci gaba da lugudan wuta a Isra'ila...

An yi sulhu da shugabannin ƴan Bindiga a Katsina

Wasu al'ummar Katsina, sun yi sulhu da wasu shugabannin...

Za a fuskanci ambaliya a wasu jihohin – NIMET

Hukumar kula da yanayi ta NiMet, ta ce akwai...

Za mu mayar wa da Isra’ila martani mai tsanani – Iran

Shugaban ƙasar Iran, Masoud Pezeshkian, ya yi alwashin mayar...

Ba za mu taɓa barin Iran ta ƙera makamai masu linzami ba – Isra’ila

Firaministan Isra'ila, Benjamin Netanyahu, ya ce burin ƙasarsa shi...
X whatsapp