fidelitybank

INEC ta ce za ta buɗe shafin intanet domin rajistar sababbin jam’iyyu

Date:

Huhukumar zaɓe mai zaman kanta, INEC, ta ce nan ba da jimawa ba za ta buɗe wani shafin da zai bai wa ƙungiyoyin da ke neman zama jam’iyyu damar bayyana aniyarsu gare ta.

Hakan na cikin matakan da hukumar ke bi domin rajistar sabbin jam’iyyu gabanin babban zaɓen ƙasar na 2027.

Tuni dai wasu ƙungiyoyin da suka riga suka miƙa wa hukumar buƙatarsu a rubuce suka zargi INEC ɗin da yi masu zagon ƙasa ta hanyar jan ƙafa wajen yi musu rajista, zargin da hukumar ta musanta.

Zainab Aminu Abubakar, jami’a a ɓangaren watsa labarai na hukumar zaɓen ce ta yi wa BBC wannan jawabin kan kan matakin da hukumar take ɗauka a yanzu game da aikin rajistar sabbin jam’iyyun.

vgn news today 2021

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Trump ya lafta wa ƙasashen Tarayyar Turai da Mexico harajin kashi 30

Shugaban Amurka Donald Trump ya lafta wa ƙasashen ƙungiyar...

INEC ta ce za ta buɗe shafin intanet domin rajistar sababbin jam’iyyu

Huhukumar zaɓe mai zaman kanta, INEC, ta ce nan...

EFCC na neman Rabi’u Auwalu Tijjani ruwa a jallo a Kano

Hukumar da ke yaki da masu yi wa tattalin...

An gano musabbabin hatsarin jirgin saman Indiya

Masu bincike sun bayyana sakamako na farko-farko game da...

Amurka ta haramta wa shugaban kasar Cuba shiga kasar

Amurka a karon farko ta ƙaƙaba takunkumi kan shugaban...

An kashe mutum 6,800 tare da sace 5,402 a 2025 Najeriya – Rahoto

Alƙaluma na nuna cewa an kashe mutum dubu shida...

Najeriya ba za ta karbi ‘yan ciranin Venezuela ba da Amurka za ta ba mu – Najeriya

Ministan harkokin wajen Najeriya, Yusuf Tuggar ya ce ƙasar...

Bafarawa ya kafa sabuwar kungiya

Wasu shugabanni da sauran masu ruwa da tsaki daga...

An fara shirye-shiryen aikin Hajjin badi a Najeriya

Hukumar Alhazan Najeriya ta fara shirhin aikin hajjin 2026...

Na tsallake rijiya da baya lokacin Goodluck – Shettima

Mataimakin shugaban Najeriya, Kashim Shettima ya ce shi ne...

Ya kamata shugabancin Najeriya ya ci gaba da zama a hannun ƴan Kudu

Ministar al'adu ta Najeriya, Hannatu Musawa ta ce ya...

Rashin abinci mai gina jiki Najeriya ce kan gaba a Afirka ta biyu a duniya

Babbar mai taimaka wa shugaban Najeriya Bola Tinubu kan...
X whatsapp