fidelitybank

INEC ta buƙaci Ƴan Sanda su binciko Kwamishina zaɓen Adamawa

Date:

Hukumar Zabe Mai Zaman Kanta ta Kasa (INEC), ta ce za ta rubuta wa Sufeto-Janar na ‘yan sanda, Baba Ahmed, domin ya yi bincike tare da gurfanar da Hudu Yunusa Ari, Kwamishinan Zabe (REC) na Adamawa.

Matakin ya biyo bayan taron fasaha na ranar Talata wanda kwamishinonin hukumar zabe na kasa suka halarta a Abuja.

Hukumar ta kuma bayyana cewa za a ci gaba da tattara sakamakon zaben ne a daidai lokacin da jami’in tattara sakamakon zaben ya tantance.

A wata sanarwa da ta fitar a shafinta na Twitter, INEC ta ce ta kuma yanke shawarar rubutawa sakataren gwamnatin tarayya, SGF, Boss Mustapha, domin ya yi wa shugaban kasa Muhammadu Buhari bayani game da “halayen da ba su dace ba” na REC.

Sanarwar ta kara da cewa: “A taron da ta yi a yau, 18 ga Afrilu, 2023, Hukumar ta tattauna batutuwan da suka taso daga zaben Gwamnan Adamawa inda ta yanke shawarar:

breaking news in nigeria today punch

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Gwamnatin Tinubu ta kama-karya ce – Atiku

Tsohon mataimakin shugaban kasa, Atiku Abubakar ya ce, hare-haren...

An gayyaci El-Rufa’i ka n zargin tayar da rikici a Kaduna

Rundunar ƴansandan jihar Kaduna, sun buƙaci tsohon gwamnan jihar...

Badakalar Naira biliyan 1.17 ta sake kunno kai a gwamnatin Kano

Rikicin rashawa da ya dabaibaye gwamnatin jihar Kano ya...

Ba za mu daga kafa ga duk wanda ya takale mu ba – China

Shugaba Xi Jinping na China, ya ce babu wani...

Nigeria Air ba na bogi ba ne – Hadi Sirika

Tsohon Ministan sufurin jiragen sama na Najeriya, Hadi Sirika,...

Amurka ta mika wa Najeriya tallafin abinci miliyan 32.5

Gwamnatin Amurka ta bayar da tallafin dala miliyan 32.5...

Gwamnatin Kano ta gargadi kungiyar ACF

Gwamnatin jihar Kano ta gargaɗi ƙungiyar Arewa Consultative Forum...

Operation Kukan Kura ya yi aiki sosai a Kano – CP Bakori

Hukumar ‘Yan Sanda ta Jihar Kano ta kaddamar da...

An sanya dokar ta bace a Makabartun Kano

Shugaban ƙaramar hukumar Nassarawa a Kano Honarabul. Yusuf Shuaibu...

An ga ‘Yar shekara 13 Fatima a rataye a Kano

Iyaye da sauran ‘yan uwa na cikin juyayi kan...

‘Yansanda sun kama Linga da Guchi rikakkun ‘yan Daba a Kano

Rundunar ’yan sandan jihar Kano ta kama Mohammed Isma’il...

Tinubu ya sauka da kwari bayan ya dawo daga Brazil

Shugaba Bola Ahmed Tinubu ya koma Najeriya bayan kammala...
X whatsapp