fidelitybank

INEC ta baiwa Sanata Hanga shaidar cin zabe

Date:

Sanata Rufa’i Sani Hanga ya tabbatar wa BBC cewar, Hukumar zaɓeiya (INEC), ta damƙa masa shaidar cin zaben sanatan mazaɓar Kano ta tsakiya.

A jiya Talata ne INEC ta bai wa Rufa’i shaidar, bayan hukuncin Kotun Ƙolin Najeriya, da ta tabbatar da wanda kotun ɗaukaka ƙara ta yi inda ta umarci hukumar ta ba shi shaidar cin zaɓe duk da cewa babu sunansa a cikin jerin masu takarar sanata a mazaɓar ta Kano ta tsakiya, a zaben ranar 25 ga watan Fabarairun, 2023.

Da fari, INEC din ta bayyana Mallam Ibrahim Shekarau ne a matsayin wanda ya yi nasara a zaben karkashin jam’iyyar NNPP, duk da cewar ya koma jam’iyyar PDP.

Karanta Wannan: Atiku ya janye daga duba kayan zaben INEC

Tun farko Mallam Ibrahim Shekarau ne ɗan takara, sai dai ya fice daga jam’iyyar ta NNPP daga baya tun kafin zaɓe, inda NNPP ta maye gurbinsa da Sanata Rufa’i Sani Hanga.

Amma hukumar zaɓen ta ce lokaci ya ƙure na sauya sunan Ibrahim Shekarau da na Rufa’i Sani Hanga

vanguard 
nigeria

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Iran ta dakatar da tashin jirgi a ƙasarta

Hukumar kula da zirga-zirgar jiragen sama ta Iran ta...

Poland za ta kwashe dukkannin ƴan ƙasarta daga Isra’ila

Poland na shirin kwashe kusan ‘yan kasarta 200 daga...

Kisan Binuwai abun haushi ne bai kamata a ƙyale ba – Atiku

Atiku Abubakar ya yi Allah-wadai da Kisan Benue, tare...

Ƴan Bindiga sun ajiye makamai a Katsina

Wasu fitattun jagororin ƴanbindiga da suka addabi yankunan ƙaramar...

Iran ta rataye Mutumin da ya yi mata leƙen asiri

Iran ta ce ta aiwatar da hukuncin kisa ga...

Isra’ila ta ci gaba da neman Mutanen da suka maƙale

Tawagar masu aikin ceto a Isra'ila na ci gaba...

Kotu ta bayar da umarni a kashe Matashi ɗan shekara 23 a Kano

Babbar kotun jihar Kano mai lamba 23 ƙarƙashin mai...

Iran ta na ci gaba da luguden makami a kan Isra’ila

Iran ta ci gaba da lugudan wuta a Isra'ila...

An yi sulhu da shugabannin ƴan Bindiga a Katsina

Wasu al'ummar Katsina, sun yi sulhu da wasu shugabannin...

Za a fuskanci ambaliya a wasu jihohin – NIMET

Hukumar kula da yanayi ta NiMet, ta ce akwai...

Za mu mayar wa da Isra’ila martani mai tsanani – Iran

Shugaban ƙasar Iran, Masoud Pezeshkian, ya yi alwashin mayar...

Ba za mu taɓa barin Iran ta ƙera makamai masu linzami ba – Isra’ila

Firaministan Isra'ila, Benjamin Netanyahu, ya ce burin ƙasarsa shi...
X whatsapp