fidelitybank

INEC ta ayyana gwamnan Imo a matsayin wanda ya lashe zaɓen ranar Asabar

Date:

Gwamnan Imo kuma ɗan takarar jam’iyyar APC, Hope Uzodimma, ya lashe zaɓen gwamnan jihar da aka gudanar ranar Asabar.

Gwamnan wanda ya samu wa’adi na biyu a kan karagar mulki ya cinye dukkan ƙananan hukumomi 27 na jihar.

Babban Baturen Zaɓe Farfesa Abayomi Fashina na Jami’ar Tarayya ta Oye Ekiti ne ya bayyana Mista Uzodimma a matsayin wanda ya yi nasara, inda ya ce ɗan takarar na APC ya samu ƙuri’a 540,308.

Ɗan takarar jam’iyyar PDP, Samuel Anyanwu, ya samu ƙuri’u 71,503. Sai kuma Achonu Nneji na jam’iyyar Labour Party da ya samu 64,081.

Tun da misalin ƙarfe 2:00 na dare ranar Asabar aka fara tattara sakamakon zaɓen, wanda ake ganin ya tafi lafiya ƙalau a mafi yawan rumfunan zaɓe duk da faragabar tashin hankali da aka dinga yi sakamakkon ayyukan ‘yan bindiga a jihar.

thisday newspaper

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Gwamnatin Tinubu ta kama-karya ce – Atiku

Tsohon mataimakin shugaban kasa, Atiku Abubakar ya ce, hare-haren...

An gayyaci El-Rufa’i ka n zargin tayar da rikici a Kaduna

Rundunar ƴansandan jihar Kaduna, sun buƙaci tsohon gwamnan jihar...

Badakalar Naira biliyan 1.17 ta sake kunno kai a gwamnatin Kano

Rikicin rashawa da ya dabaibaye gwamnatin jihar Kano ya...

Ba za mu daga kafa ga duk wanda ya takale mu ba – China

Shugaba Xi Jinping na China, ya ce babu wani...

Nigeria Air ba na bogi ba ne – Hadi Sirika

Tsohon Ministan sufurin jiragen sama na Najeriya, Hadi Sirika,...

Amurka ta mika wa Najeriya tallafin abinci miliyan 32.5

Gwamnatin Amurka ta bayar da tallafin dala miliyan 32.5...

Gwamnatin Kano ta gargadi kungiyar ACF

Gwamnatin jihar Kano ta gargaɗi ƙungiyar Arewa Consultative Forum...

Operation Kukan Kura ya yi aiki sosai a Kano – CP Bakori

Hukumar ‘Yan Sanda ta Jihar Kano ta kaddamar da...

An sanya dokar ta bace a Makabartun Kano

Shugaban ƙaramar hukumar Nassarawa a Kano Honarabul. Yusuf Shuaibu...

An ga ‘Yar shekara 13 Fatima a rataye a Kano

Iyaye da sauran ‘yan uwa na cikin juyayi kan...

‘Yansanda sun kama Linga da Guchi rikakkun ‘yan Daba a Kano

Rundunar ’yan sandan jihar Kano ta kama Mohammed Isma’il...

Tinubu ya sauka da kwari bayan ya dawo daga Brazil

Shugaba Bola Ahmed Tinubu ya koma Najeriya bayan kammala...
X whatsapp