fidelitybank

INEC ta amince da rumfunan zabe 11,222 a jihar Kano

Date:

Hukumar zabe mai zaman kanta ta kasa (INEC) a jihar Kano ta ce, ta amince da rumfunan zabe 11,222 gabanin babban zabe na 2023.

Kwamishinan Zabe na INEC na Kano, Farfesa Riskuwa Arabu ne ya bayyana haka a wajen taron yini daya kan rahotannin zabe da kungiyar ‘yan jarida ta Najeriya (NUJ) reshen jihar Kano ta shirya wanda INEC ta dauki nauyinsa.

“Kafofin yada labarai na cikin hukumar INEC, suna gudanar da ayyukanmu ne ta yadda mutane ke yaba mu musamman a fannin ilimin zabe,” inji shi.

Arabu ya yi nuni da cewa, taron na mu’amalar da aka yi shi ne don a taimaka wa hukumar wajen daidaita ayyuka da tsare-tsare ta yadda za a kyautata ingancin zabe ta yadda kasar za ta samu sahihin zabe.

“Muna da gundumomi 484 na rumfunan zabe a fadin kananan hukumomi 44 na jihar,” in ji shi.

daily post nigeria news

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

IGP ya ba da umarnin bincike kan bidiyon ƙorafin wani tsohon ɗansanda

Babban Sufetan ‘Yan Sandan Najeriya, Kayode Adeolu Egbetokun, ya...

Amurka za ta bayar da gudunmawar dala miliyan 30 ga ‘yan Gaza

Amurka za ta ba da tallafin dala miliyan talatin...

Iran na binciken ɓarnar da aka yi cibiyoyin nukiliyar ƙasar

Ministan harkokin waje na Iran ya amince an yi...

Japan ta zartar da hukuncin kisa a karo na farko

Japan ta zartar da hukuncin kisa a karon farko...

Sojoji na zaman makoki na kwanaki 3 bayan an kashe Jami’ai 17

Rundunar Sojin sama ta bayyana fara zaman makoki na...

‘Yan Ta’adda ba za su samu mafaka ba a Nasarawa ba – Gwamna

Gwamnan jihar Nasarawa, Abdullahi Sule ya musanta zargin da...

Sojoji sun mayar da martani kan ‘Yan ta’addan Neja

Dakarun Sojin Saman kasar nan, sun ce sun ƙaddamar...

Kotu ta yanke wa Matashin da ya kashe Budurwarsa hukuncin kisa

Kotun babban birnin jihar Nasarawa ta yanke wa wannan...

PDP ta yi watsi da matakin shugaban jam’iyyar da ya dauka

Kwamitin amintattu na jam’iyyar PDP, ya yi watsi da...

Tinubu zai sanya hannu kan sabbin dokokin haraji

Shugaban kasa, Bola Ahmed Tinubu, zai sanya hannu kan...

‘Yan Bindiga sun kashe Sojoji a Neja

Rundunar Sojin Kasa, ta tabbatar da mutuwar wasu daga...

Kungiyoyi 110 suna bukatar mu yi musu rijista – INEC

Hukumar zaɓen Najeriya, INEC ta tabbatar da samun buƙatu...
X whatsapp