fidelitybank

INEC ta aike wa da Natasha saƙon kiranye

Date:

Hukumar zaɓe ta ƙasa INEC, ta aike wa Sanata mai wakiltar Kogi ta tsakiya, Natasha Akpoti-Uduaghan sanarwa a hukumance kan koken da ƴan mazaɓarta suka kai na ƙoƙarin yi mata kiranye daga majalisa.

INEC ta kuma tabbatar da samun cikakkun lambobi da adireshin wakilan da suka tura koken da takardun sanya hannu kan batun yi mata kiranye.

Wakilan sun aika bayanan nasu masu muhimmanci ne cikin wata wasiƙa ga shugaban hukumar.

A cewar ƴan mazaɓarta, suna ƙoƙarin yi wa sanatan kiranye ne saboda ba ta wakiltar su yadda ya kamata.

Tun a baya INEC ta bayyana cewa a shirye ta ke ta bi matakan da kundin tsarin mulki ya shimfiɗa mata na yin irin wannan kiranye da zarar masu ƙorafin sun cika ƙa’idojin da doka ta gindaya.

Sanata Natasha dai na fuskantar kiranye ne tun bayan taƙaddamar da ta ɓarke tsakaninta da shugaban majalisar dattijan Najeriya Godswill Akpabio bayan ta zarge shi da yunƙurin cin zarafi na lalata.

today daily post news

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Gwamnatin Tinubu ta kama-karya ce – Atiku

Tsohon mataimakin shugaban kasa, Atiku Abubakar ya ce, hare-haren...

An gayyaci El-Rufa’i ka n zargin tayar da rikici a Kaduna

Rundunar ƴansandan jihar Kaduna, sun buƙaci tsohon gwamnan jihar...

Badakalar Naira biliyan 1.17 ta sake kunno kai a gwamnatin Kano

Rikicin rashawa da ya dabaibaye gwamnatin jihar Kano ya...

Ba za mu daga kafa ga duk wanda ya takale mu ba – China

Shugaba Xi Jinping na China, ya ce babu wani...

Nigeria Air ba na bogi ba ne – Hadi Sirika

Tsohon Ministan sufurin jiragen sama na Najeriya, Hadi Sirika,...

Amurka ta mika wa Najeriya tallafin abinci miliyan 32.5

Gwamnatin Amurka ta bayar da tallafin dala miliyan 32.5...

Gwamnatin Kano ta gargadi kungiyar ACF

Gwamnatin jihar Kano ta gargaɗi ƙungiyar Arewa Consultative Forum...

Operation Kukan Kura ya yi aiki sosai a Kano – CP Bakori

Hukumar ‘Yan Sanda ta Jihar Kano ta kaddamar da...

An sanya dokar ta bace a Makabartun Kano

Shugaban ƙaramar hukumar Nassarawa a Kano Honarabul. Yusuf Shuaibu...

An ga ‘Yar shekara 13 Fatima a rataye a Kano

Iyaye da sauran ‘yan uwa na cikin juyayi kan...

‘Yansanda sun kama Linga da Guchi rikakkun ‘yan Daba a Kano

Rundunar ’yan sandan jihar Kano ta kama Mohammed Isma’il...

Tinubu ya sauka da kwari bayan ya dawo daga Brazil

Shugaba Bola Ahmed Tinubu ya koma Najeriya bayan kammala...
X whatsapp