fidelitybank

INEC ta ƙara tura inji 209 na rijista zuwa Jihohin Kudu maso Gabas guda biyar da Legas da Kano

Date:

Hukumar Zabe Mai Zaman Kanta ta Kasa (INEC), ta tabbatar da karuwar bukatar rajistar masu zabe.

Festus Okoye shugaban kwamitin yada labarai da wayar da kan masu kada kuri’a ya fitar da sanarwa a ranar Juma’a.

Jami’in ya ce, rahotannin da ake samu daga jihohin sun nuna cewa, an samu karuwar aikace-aikacen da ba a taba yin irinsa ba da kuma kalubalen da ‘yan kasar ke fuskanta.

Ya yi nuni da cewa, dukkan kwamishinonin zabe (RECs) sun yi taro a ranar Alhamis domin duba lamarin.

Okoye ya sanar da sakin karin injuna 209 zuwa Jihohin Kudu maso Gabas guda biyar da Legas da kuma Kano, inda matsalar ta fi kamari.

Alkalan zaben dai sun yi alkawarin sanya ido kan lamarin nan da ‘yan kwanaki masu zuwa tare da sake ganawa, domin duba yadda aikin ke gudana.

INEC ta kara da ba da tabbacin cewa, za a bi duk wani mataki na bai wa ‘yan Najeriya da suka cancanta damar cin gashin kansu. In ji Daily Post.

Sanarwar ta kara da cewa, “Kowane dan Najeriya da ya kai shekaru 18 zuwa sama yana da ‘yancin yin rajista da zabe a duk fadin kasar da yake zaune ba tare da wata tsangwama ba”.

vangurd 
news

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Makami mai Linzami ya faɗa kan cibiyar tattara bayanan sirrin Isra’ila

Kafar yaɗa labarai ta gwamnatin Iran ta ce, ƙasar...

Iran ta ƙaddamar da sabbin hare-haren makamai masu linzami kan Isra’ila

Rundunar sojin Isra'ila ta ce, Iran ta ƙaddamar da...

Isra’ila ta na da makaman nukiliya 90

Firaministan Isra'ila Benjamin Netanyahu ya dade yana cewa Iran...

Kashe jagoran Iran Ayatullah shi ne kawo ƙarshen rikici – Isra’ila

Firaministan Isra'ila Benjamin Netanyahu ya ce duk wani shiri...

Jerin sunayen masu Fashin Waya 51 da aka kama a Kano

Rundunar ƴansandan Kano, ta fitar da jerin sunayen Mutane...

Iran ta dakatar da tashin jirgi a ƙasarta

Hukumar kula da zirga-zirgar jiragen sama ta Iran ta...

Poland za ta kwashe dukkannin ƴan ƙasarta daga Isra’ila

Poland na shirin kwashe kusan ‘yan kasarta 200 daga...

Kisan Binuwai abun haushi ne bai kamata a ƙyale ba – Atiku

Atiku Abubakar ya yi Allah-wadai da Kisan Benue, tare...

Ƴan Bindiga sun ajiye makamai a Katsina

Wasu fitattun jagororin ƴanbindiga da suka addabi yankunan ƙaramar...

Iran ta rataye Mutumin da ya yi mata leƙen asiri

Iran ta ce ta aiwatar da hukuncin kisa ga...

Isra’ila ta ci gaba da neman Mutanen da suka maƙale

Tawagar masu aikin ceto a Isra'ila na ci gaba...

Kotu ta bayar da umarni a kashe Matashi ɗan shekara 23 a Kano

Babbar kotun jihar Kano mai lamba 23 ƙarƙashin mai...
X whatsapp