fidelitybank

INEC na tantance sababbin jam’iyyu 25 dake neman a yi musu rijistar

Date:

Hukumar zaɓen Najeriya INEC ta yi ƙarin bayani dangane da ƙungiyoyi 25 da suka nemi ta musu rajista a matsayin jam’iyyun siyasa a ƙasa gabanin zaɓukan 2027.

Hukumar zaɓen ta INEC ta ce nan gaba tana sa ran samun ƙarin wasu ƙungiyoyi da ka iya gabatar da tasu buƙatar kasancewar ta kan sami hakan duk bayan zaɓe.

Zainab Aminu, mai magana da yawun hukumar zaɓen ta shaida wa BBC cewa, yi wa ƙungiyoyin siyasa rajista a matsayin jam’iyya ɗaya ne daga cikin ayyukan hukumar INEC matuƙar ƙungiyoyin sun cika ƙa’idojin da aka gindaya na zama jam’iyya.

Ta ce zuwa yanzu, INEC tana aiki kan buƙatun ƙungiyoyin kuma da zarar sun cika duka matakan, za a yi musu rajista a matsayin jam’iyyu.

tribune

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Gwamnatin Tinubu ta kama-karya ce – Atiku

Tsohon mataimakin shugaban kasa, Atiku Abubakar ya ce, hare-haren...

An gayyaci El-Rufa’i ka n zargin tayar da rikici a Kaduna

Rundunar ƴansandan jihar Kaduna, sun buƙaci tsohon gwamnan jihar...

Badakalar Naira biliyan 1.17 ta sake kunno kai a gwamnatin Kano

Rikicin rashawa da ya dabaibaye gwamnatin jihar Kano ya...

Ba za mu daga kafa ga duk wanda ya takale mu ba – China

Shugaba Xi Jinping na China, ya ce babu wani...

Nigeria Air ba na bogi ba ne – Hadi Sirika

Tsohon Ministan sufurin jiragen sama na Najeriya, Hadi Sirika,...

Amurka ta mika wa Najeriya tallafin abinci miliyan 32.5

Gwamnatin Amurka ta bayar da tallafin dala miliyan 32.5...

Gwamnatin Kano ta gargadi kungiyar ACF

Gwamnatin jihar Kano ta gargaɗi ƙungiyar Arewa Consultative Forum...

Operation Kukan Kura ya yi aiki sosai a Kano – CP Bakori

Hukumar ‘Yan Sanda ta Jihar Kano ta kaddamar da...

An sanya dokar ta bace a Makabartun Kano

Shugaban ƙaramar hukumar Nassarawa a Kano Honarabul. Yusuf Shuaibu...

An ga ‘Yar shekara 13 Fatima a rataye a Kano

Iyaye da sauran ‘yan uwa na cikin juyayi kan...

‘Yansanda sun kama Linga da Guchi rikakkun ‘yan Daba a Kano

Rundunar ’yan sandan jihar Kano ta kama Mohammed Isma’il...

Tinubu ya sauka da kwari bayan ya dawo daga Brazil

Shugaba Bola Ahmed Tinubu ya koma Najeriya bayan kammala...
X whatsapp