fidelitybank

INEC na cigaba da raba kayan zabe a Kano da wasu jihohi

Date:

Hukumar zaɓe, INEC, ta fara rarraba kayan zaɓen gwamnoni da ƴan majalisun dokoki jihohi da za a yi ranar Asabar mai zuwa 18 ga watan Maris.

Tun a ranar Lahadi hukumar ta bayar da tabbacin cewa zuwa jiya Talata, za ta kammala aikin saita na’urorin tantance masu zaɓe na BVAS, waɗanda aka yi amfani da su a zaɓen shugaban ƙasa da ƴan majalisun dokoki na tarayya ranar 25 ga watan Fabarairu.

Na’urorin dai su ne za a yi amfani da su domin gudanar da zaɓen gwamnoni da na ‘yan majalisun dokokin jihohi da za a gudanar a ƙarshen mako.

Kayan zaɓe

Rahotanni sun ce zuwa yanzu an fara rarraba kayan a jihohin Naija da Bauchi Sokoto da Kano da Lagos.

Ana raba kayan ne bisa taimakon jami’an ‘yan sanda.

legit nigeria news

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Ƴan Bindiga sun ajiye makamai a Katsina

Wasu fitattun jagororin ƴanbindiga da suka addabi yankunan ƙaramar...

Iran ta rataye Mutumin da ya yi mata leƙen asiri

Iran ta ce ta aiwatar da hukuncin kisa ga...

Isra’ila ta ci gaba da neman Mutanen da suka maƙale

Tawagar masu aikin ceto a Isra'ila na ci gaba...

Kotu ta bayar da umarni a kashe Matashi ɗan shekara 23 a Kano

Babbar kotun jihar Kano mai lamba 23 ƙarƙashin mai...

Iran ta na ci gaba da luguden makami a kan Isra’ila

Iran ta ci gaba da lugudan wuta a Isra'ila...

An yi sulhu da shugabannin ƴan Bindiga a Katsina

Wasu al'ummar Katsina, sun yi sulhu da wasu shugabannin...

Za a fuskanci ambaliya a wasu jihohin – NIMET

Hukumar kula da yanayi ta NiMet, ta ce akwai...

Za mu mayar wa da Isra’ila martani mai tsanani – Iran

Shugaban ƙasar Iran, Masoud Pezeshkian, ya yi alwashin mayar...

Ba za mu taɓa barin Iran ta ƙera makamai masu linzami ba – Isra’ila

Firaministan Isra'ila, Benjamin Netanyahu, ya ce burin ƙasarsa shi...

Isra’ila ta buga gangar yaƙi – Iran

Jagoran addini na Iran, Ayatollah Ali Khamenei, ya ce...

Iran ta na cigaba da luguden makami mai Linzami cikin Isra’ila

Ana ci gaba da zaman dar-dar a Isra'ila yayin...

Alhazan Najeriya sun fara dawo wa daga ƙasar Saudiyya

Hukumar Alhazai ta Najeriya NAHCON ta sanar da isowar...
X whatsapp