fidelitybank

Indiya ta kama Minista da zargin karbar cin hanci a daukar malaman firamarin gwamnati aiki

Date:

Masu bincike kan hada-hadar kudi a  kasar Indiya, sun kama wani babban jami’in gwamnati a Yammacin yankin Bengal, saboda zargin karbar cin hanci, wajen daukar malamai aiki a makarantun firamare na gawmnati.

Wani jami’in hukumar bincike kan hada-hadar kudi, ya zargi minista Partha Chatterjee, da daukar daruruwan malamai aiki da wasu ma’aikata bayan karbar cin hanci daga wajensu, inda ya kuma sanya su kan gurabe da ba su cancanta ba.

Hukumar ta ce kudi sama da dala miliyan biyu suka kwato daga gidan wata ‘yar wasan fim, wadda ke da kusanci da ministan.

An kama Mista Chatterjee a gidansa da ke Kolkata. Bai ce uffan ba kawo yanzu.

Kamen ya kawo wa ministan cikin gida, Mamata Banerjee gibi, wanda ya kasance wani mai sukar firaminista Narendra Modi.

nnnnews

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Zulum ya miƙa kyautar Naira miliyan 100 ga iyalan Sojojin da aka kashe

Gwamna Babagana Umara Zulum na jihar Borno, ya bai...

Otal ɗin ƴan Najeriya ya kama da wuta wani ɓangaren a Saudiyya

Hukumar Alhazai ta Najeriya ta ce an samu tashin...

An kai hari maɓoyar Boko Haram a Borno

Biyo bayan sahihan bayanan sirri da aka samu, rundunar...

Alaƙar Trump da Elon Musk ta yi tsami sosai

Attajirin da ya fi kowa arziki a duniya, Elon...

An yi jana’izar Muhammad Uwais

An gudanar da jana'izar tsohon alkalin alkalan Najeriya, mai...

Musulman Nijeriya a cigaba da jajircewa – Obi

Ɗan takarar shugaban ƙasa a karkarshin jam'iyyar Labour a...

Akwai takaici ambaliyar Neja – IBB

Tsohon shugaban ƙasa, Janar Ibrahim Babangida, ya kwatanta ambaliyar...

Farfesa Jibril Aminu ya rasu ya na da shekaru 86

Allah ya yi wa Farfesa Jibril Aminu mai shekara...

Alhajin Najeriya ya rasu a tsayuwar Arfa

Wani Alhaji daga Najeriya ya rasu a filin Arfa...

Alhazai miliyan 1.673,230 ne ke gudanar da akin Hajji – GASTAT

Hukumar tattara alƙaluma ta Saudiyya (GASTAT) ta ce, Alhazai...

Isra’ila ta gano gawar ƴan ƙasarta

Rundunar sojin Isra'ila ta ce ta gano gawar ''yan...

Ma’aikatan wutar lantarki a Abuja sun fusata

Ma'aikatar kamfanin rarraba wutar lantarki na Abuja Electricity Distribution...
X whatsapp