fidelitybank

Ina yabawa Shooting Stars bisa lakacewa Kano Pillars hanci har gida – Gbenga

Date:

Mai baiwa Shooting Stars shawara kan fasaha, Gbenga Ogunbote ya yabawa ‘yan wasansa bisa nasarar da suka yi a waje da Kano Pillars.

Oluyole Warriors ta doke Kano Pillars da ci 2-1 a filin wasa na Sani Abacha ranar Litinin.

Gogaggen dan wasan tsakiya, Rabiu Ali ne ya baiwa Pillars tamaula, yayin da Shooting Stars suka tashi da kwallayen Taye Murtala da Christian Pyagbara.

Ogunbote ya yabawa ‘yan wasansa da suka fafata domin samun nasara a wasan duk da rashin kyawun wasan da suka yi.

“Dole ne in ba da ita ga Allah Madaukakin Sarki kuma a lokaci guda na yaba da ‘yan wasan. Mun fara da kyau saboda gajiyar da ke kan ’yan wasan,” kamar yadda ya shaida wa kafar yada labarai ta 3SC.

“Mun bar Ibadan ne a ranar Asabar kuma ba mu zo nan ba sai da daddare saboda motar mu ta samu matsala. Don haka kuna tsammanin gajiya zata shiga.

“Mun yi ƙoƙarin sarrafa wasan a cikin mintuna 45 na farko kuma a rabi na biyu, ina tsammanin yaran sun iya nuna abin da ya kamata su yi a farkon rabin.”

Shooting Stars ya koma matsayi na shida a kan teburi da maki 46 daga wasanni 29.

legit nigeria news today

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Gwamnatin Tinubu ta kama-karya ce – Atiku

Tsohon mataimakin shugaban kasa, Atiku Abubakar ya ce, hare-haren...

An gayyaci El-Rufa’i ka n zargin tayar da rikici a Kaduna

Rundunar ƴansandan jihar Kaduna, sun buƙaci tsohon gwamnan jihar...

Badakalar Naira biliyan 1.17 ta sake kunno kai a gwamnatin Kano

Rikicin rashawa da ya dabaibaye gwamnatin jihar Kano ya...

Ba za mu daga kafa ga duk wanda ya takale mu ba – China

Shugaba Xi Jinping na China, ya ce babu wani...

Nigeria Air ba na bogi ba ne – Hadi Sirika

Tsohon Ministan sufurin jiragen sama na Najeriya, Hadi Sirika,...

Amurka ta mika wa Najeriya tallafin abinci miliyan 32.5

Gwamnatin Amurka ta bayar da tallafin dala miliyan 32.5...

Gwamnatin Kano ta gargadi kungiyar ACF

Gwamnatin jihar Kano ta gargaɗi ƙungiyar Arewa Consultative Forum...

Operation Kukan Kura ya yi aiki sosai a Kano – CP Bakori

Hukumar ‘Yan Sanda ta Jihar Kano ta kaddamar da...

An sanya dokar ta bace a Makabartun Kano

Shugaban ƙaramar hukumar Nassarawa a Kano Honarabul. Yusuf Shuaibu...

An ga ‘Yar shekara 13 Fatima a rataye a Kano

Iyaye da sauran ‘yan uwa na cikin juyayi kan...

‘Yansanda sun kama Linga da Guchi rikakkun ‘yan Daba a Kano

Rundunar ’yan sandan jihar Kano ta kama Mohammed Isma’il...

Tinubu ya sauka da kwari bayan ya dawo daga Brazil

Shugaba Bola Ahmed Tinubu ya koma Najeriya bayan kammala...
X whatsapp