fidelitybank

Ina yaƙi da masu ƙwacen filaye a Abuja ba ƙwace wa na ke yi ba – Wike

Date:

Ministan Abuja, Nyesom Wike, ya ce batun da ake yaɗawa cewa yana ƙwace filaye ba haka ba ne, inda ya ce yaƙi yake yi da masu ƙwace filaye, ba shi yake ƙwacen ba.

Wike ya bayyana haka ne a ranar Alhamis a wani taron da ƴan PDP na ƙaramar hukumar Ahoada ta Gabas na jihar Ribers, inda ya yi godiya ga Shugaban Ƙasa Bola Tinubu bisa damar da ya ba shi, kamar yadda Daily Trust ta ruwaito.

Wike ya ce, “ina yaƙi ne da masu ƙwacen filaye. Wasu na cewa wai ƙwacen filaye ake yi, ta yaya za ka ƙwace filaye alhali kai ne ke da iko da filayen? ni nake da iko filaye a Abuja, to ta yaya zan ƙwace abun da nake da iko a kai?”

Ya ƙara da cewa yanzu ba kamar Rivers ba, da ƴan Najeriya baki ɗaya yake aiki, wanda hakan ya sa ƙara fahimtar wasu abubuwa.

“Wasu suna tunanin don ba a yi amfani da doka ba a baya, babu wanda zai zo ya yi. Amma ba haka ba ne, don wata gwamnati ba ta yi ba, hakan ba ya nufin babu gwamnatin ba za ta zo ta gyara. Don haka duk farfagandar da za a yi, ba za ta hana ni yin abubuwan da suka dace ba.”

naija news

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Najeriya na neman dala biliyan 25 na bututun iskar gas zuwa Turai

Najeriya na neman dala biliyan 25 a matsayin kuɗin...

‘Yan sa-kai biyu ne suka mutu a harin da muka kai Zamfara – Sojoji

Rundunar sojin sama ta Najeirya ta tabbatar da kai...

Dakarun sojin ruwa a Najeriya sun yi kaɗan wajen tsaron ƙasa – Emmanuel Ogalla

Babban hafsan sojin ruwa na Najeriya ya ce dakarunsa...

Juma’a da Litinin ranakun hutun Sallar Layya – Gwamnati

Gwamnatin Tarayya ta ayyana ranakun Juma'a da Liitnin masu...

Gwamnatin Neja zai haɗa kai da matatar Ɗangote wajen haƙo ɗanyen man fetur

Gwamnan jihar Neja, Umar Bago, ya nemi aikin haɗin...

Tchiani ya zargi Najeriya, Faransa, China da Amurka wajen cutar da Nijar

Shugaban sojin Nijar, Janar Abdourahmane Tchiani, ya zargi Najeriya...

An ceto yara 12 da aka yi safararsu a jihar Abia

Rundunar ‘Yan Sandan Najeriya ta ce jami'anta sun samu...

A na neman kusan Mutane 400 da suka ɓace a ambaliyar Neja

A na ci gaba da ayyukan ceto bayan ambaliyar...

Mun bayar da hutu ranar Litinin bisa jimamin mutuwar ƴan Wasa – Gwamnatin Kano

Gwamnan jihar Kano Abba Kabir Yusuf ya ayyana ranar...

Tun farko na shaida wa Tinubu ba zan zaɓe shi ba – Amaechi

Tsohon ministan sufuri na Najeriya, Rotimi Amaechi ya ce...

Fernandes na duba yiwuwar barin Man Utd zuwa Al-Hilal

Bruno Fernandes na duba yiwuwar ficewa daga Manchester United...
X whatsapp