fidelitybank

Ina Tinubu ya ke ya ɓata ba bayani – ADC

Date:

Jam’iyyar African Democratic Congress wato ADC, ta soki Shugaba, Boa Tinubu, bisa abin da ta bayyana “ɓacewar kwana biyar ba tare da bayani ba” bayan ya halarci taron BRICS na 2025 a ƙasar Brazil.

Tinubu wanda ya halarci taron a birnin Rio de Janeiro da ke Brazil, ya koma ƙasar a ranar Lahadi, kwana biyar da kammala taron.

A wata sanarwa da kakakin jam’iyyar ADC, Bolaji Abdullahi ya fitar, ya ce babu wani bayani a hukumance da aka fitar game da kwana biyar ɗin da aka yi shugaban bai koma ba bayan kammala taron.

“ADC na ƙalubalantar Bola Tinubu ya bayyana wa ƴan Najeriya ina ya tsaya ya yi kwana biyar bayan kammala taron BRICS a Brazil,” kamar yadda sanarwar ta bayyana.

“Bayan kammala taron a ranar Litinin 7 ga watan Yuli, sauran shugabannin ƙasashen da suka halarta sun koma ƙasashensu, inda suka yi wa ƴan ƙasarsu bayanin abin da ya faru a can, sannan suka koma bakin aiki.

“Amma shugaban ƙasarmu fa? sai a ranar Lahadi 13 ga watan Yuli muka gan shi, kuma ba tare da wani bayanin me ya sa ya yi jinkirin dawowa ba.”

Bolaji ya ce kwana biyar na da matuƙar muhimmancin ganin yadda Najeriya ke fama da matsalar rashin tsaro da taɓarɓarewar tattalin arziki.

punch newspaper

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Buhari ya yi rayuwa mai sauki – Tajudeen

Kakakin Majalisar Wakilan Najeriya Tajudeen Abba ya miƙa ta'aziyyar...

A Daura za a yi jana’izar Buhari – Radda

Gwamnan Katsina Dikko Umaru Radda ya ce iyalan Muhammadu...

Ƴan Najeriya na cece-kuce dangane da rasuwar Muhammadu Buhari

Mutuwar shugaban ƙasa Muhammadu Buhari ta bar cece-kuce ga...

Da Ɗumi-Ɗumi: Kashim Shettima zai rako gawar Muhammadu Buhari zuwa Najeriya

Tsohon Shugaban Nijeriya Muhammadu Buhari ya rasu. Ya rasu ne...

Ina Tinubu ya ke ya ɓata ba bayani – ADC

Jam'iyyar African Democratic Congress wato ADC, ta soki Shugaba,...

Koriya ta Arewa za ta ba Rasha ƙarin sojoji domin yaƙin Ukraine

Shugaban Koriya ta Arewa Kim Jong Un ya yi...

Jam’iyyar ADC alheri ce ga siyasar Najeriya – Femi Gbajabiamila

Shugaban ma'aikata na fadar gwamnatin Najeriya, Femi Gbajabiamila ya...

Tinubu na yunkurin tauye hakkin ma’aikata – Atiku

Tsohon ɗantakarar shugaban ƙasa a Najeriya, Atiku Abubakar, ya...

Trump ya lafta wa ƙasashen Tarayyar Turai da Mexico harajin kashi 30

Shugaban Amurka Donald Trump ya lafta wa ƙasashen ƙungiyar...

INEC ta ce za ta buɗe shafin intanet domin rajistar sababbin jam’iyyu

Huhukumar zaɓe mai zaman kanta, INEC, ta ce nan...

EFCC na neman Rabi’u Auwalu Tijjani ruwa a jallo a Kano

Hukumar da ke yaki da masu yi wa tattalin...

An gano musabbabin hatsarin jirgin saman Indiya

Masu bincike sun bayyana sakamako na farko-farko game da...
X whatsapp