fidelitybank

Ina taya Tinubu murnar cika shekara guda a kan mulki – Buhari

Date:

Tsohon Shugaban kasa Muhammadu Buhari, ya taya Shugaban Ƙasa Bola Tinubu murnar cika shekara ɗaya a kan mulki, yana mai neman ‘yan ƙasar su goya wa gwamnatin jam’iyyarsu ta APC baya “don ta yi nasara wajen gina ƙasa”.

Cikin wata sanarwa da mai magana da yawun tsohon shugaban ya wallafa a shafukan zumunta, Buhari ya kuma nemi ‘yan Najeriya “su saka wa gwamnatin ta Tinubu albarka” kuma “su ƙara ƙarfafa haɗin kan ƙasa”.

“Haka nan, Buhari ya yi wa gwamnatin Tinubu fatan gama mulki cikin nasara,” in ji Garba Shehu.

A yau Laraba 29 ga watan Mayu Tinubu ke cika shekara ɗaya da shan rantsuwar kama mulki bayan ya yi nasarar lashe zaɓen shugaban ƙasa a zaɓen watan Fabrairun 2023 a ƙarƙashin jam’iyyar APC.

Muhammadu Buhari ne shugaban ƙasar da ya fara cin zaɓe a APC, inda ya mulki ƙasar daga 2015 zuwa 2023.

www.najnew

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Gwamnatin Tinubu ta kama-karya ce – Atiku

Tsohon mataimakin shugaban kasa, Atiku Abubakar ya ce, hare-haren...

An gayyaci El-Rufa’i ka n zargin tayar da rikici a Kaduna

Rundunar ƴansandan jihar Kaduna, sun buƙaci tsohon gwamnan jihar...

Badakalar Naira biliyan 1.17 ta sake kunno kai a gwamnatin Kano

Rikicin rashawa da ya dabaibaye gwamnatin jihar Kano ya...

Ba za mu daga kafa ga duk wanda ya takale mu ba – China

Shugaba Xi Jinping na China, ya ce babu wani...

Nigeria Air ba na bogi ba ne – Hadi Sirika

Tsohon Ministan sufurin jiragen sama na Najeriya, Hadi Sirika,...

Amurka ta mika wa Najeriya tallafin abinci miliyan 32.5

Gwamnatin Amurka ta bayar da tallafin dala miliyan 32.5...

Gwamnatin Kano ta gargadi kungiyar ACF

Gwamnatin jihar Kano ta gargaɗi ƙungiyar Arewa Consultative Forum...

Operation Kukan Kura ya yi aiki sosai a Kano – CP Bakori

Hukumar ‘Yan Sanda ta Jihar Kano ta kaddamar da...

An sanya dokar ta bace a Makabartun Kano

Shugaban ƙaramar hukumar Nassarawa a Kano Honarabul. Yusuf Shuaibu...

An ga ‘Yar shekara 13 Fatima a rataye a Kano

Iyaye da sauran ‘yan uwa na cikin juyayi kan...

‘Yansanda sun kama Linga da Guchi rikakkun ‘yan Daba a Kano

Rundunar ’yan sandan jihar Kano ta kama Mohammed Isma’il...

Tinubu ya sauka da kwari bayan ya dawo daga Brazil

Shugaba Bola Ahmed Tinubu ya koma Najeriya bayan kammala...
X whatsapp