fidelitybank

Ina taya Tinubu Murna shugaban PDP ka yi murabus – Fayose

Date:

Peter Ayodele Fayose, tsohon gwamnan jihar Ekiti, yayi kira da shugaban jam’iyyar PDP na kasa, Iyorchia Ayu, ya yi murabus saboda gazawarsa wajen kai jam’iyyar zuwa mataki na gaba.

Fayose ya bayyana hakan ne jim kadan bayan ya taya zababben shugaban Najeriya, Bola Tinubu murnar nasarar da ya samu.

Shugaban Hukumar Zabe Mai Zaman Kanta ta Kasa, INEC, Farfesa Mahmood Yakubu, a safiyar Larabar da ta gabata ya ayyana Tinubu na jam’iyyar APC a matsayin wanda ya lashe zaben shugaban kasa na 2023.

Tinubu ya doke Atiku Abubakar na PDP da Peter Obi na jam’iyyar Labour inda ya zama wanda ya lashe zaben shugaban kasa da aka gudanar a ranar Asabar da ta gabata.

A wani sako da ya wallafa a shafinsa na Twitter a ranar Laraba, Fayose ya ce, “Game da shugaban jam’iyyar PDP na kasa, Iyorchia Ayu, ina kira da ya gaggauta yin murabus saboda gazawarsa wajen ciyar da jam’iyyar gaba.

A baya Fayosed ya wallafa a shafinsa na Twitter cewa, “Ina taya Asiwaju Bola Tinubu murnar zabar sa a matsayin shugaban kasar Najeriya. Ina kira ga sauran ’yan takara musamman Atiku Abubakar da su amince da sakamakon da aka samu domin amfanin kasarmu baki daya. Ko da yaushe za a sami wata rana.”

mmm.nnn

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Sojojin hadin gwiwa sun hallaka ‘yan Boko Haram a tafkin Chadi

Rundunar hadin gwiwa mai yaƙi da Boko Haram a...

Na yi rashin aboki na gari kuma Najeriya ta rasa mutumin kirki – Tinubu

Shugaban Kasa, Bola Tinubu, na ci gaba da alhinin...

Shettima ya jagoranci yi wa Buhari addu’o’i na musamman a Daura

An gudanar da addu'o'i na musamman don neman gafara...

Isra’ila ta kashe mana fararen hula – Syria

Shugaban Syria, Ahmed al-Sharaa ya zargi Isra'ila da kai...

Za mu koma fadar gwamnatin Katsina mu karbi gaisuwar Buhari – Radda

Gwamnan jihar Katsina, Dikko Umar Radda ya ce bayan...

Tinubu zai jagoranci yi wa Buhari addu’a

Shugaban Kasa, Bola Tinubu, zai jagoranci taron addu'o'i na...

Muƙarraban Buhari sun ci amanar da ya ba su lokacin mulkinsa – Bagos

Wani tsohon ɗan majalisar wakilai, Dachung Bagos ya bayyana...

Guardiola ya bude kofa ga ‘yan wasa shida su bar kungiyar

Kocin Manchester City, Pep Guardiola, a shirye yake ya...

Ba gudu ba ja da baya a zanga-zangar mu – Tsofaffin ‘Yansanda

Kungiyar ‘yan sandan Najeriya masu ritaya ta sanar da...

Malami ya magantu kan sukar rashawa a mulkin marigayi Buhari

Tsohon babban Lauyan Najeriya kuma ministan shari'a, Abubakar Malami,...

Turkiyya ta gargadi Najeriya kan ‘yan ta’addar FETO

Gwamnatin Turkiyya ta fitar da wani gargadin cewa, mambobin...

Kiristoci sun jinjinawa Musulmai yadda aka yi jana’izar Buhari ba kashe kudi

Ana samun karuwar al’ummar Kudancin Najeriya musamman mabiya addinin...
X whatsapp