fidelitybank

Ina taya Musulmai murnar Maulidi – Tinubu

Date:

Shugaban kasa, Bola Tinubu, ya taya al’ummar Musulmin Najeriya murnar zagayowar ranar Mauludin Nabiy, ranar haihuwar fiyayyen halitta Annabi Muhammad S.A.W.,,

Tinubu ya jinjinawa mabiya addinin Musulunci a cikin wata sanarwa da Bayo Onanuga, mai ba shi shawara na musamman kan yada labarai da dabaru ya fitar.

Ya bukaci al’ummar musulmi da su yi amfani da wannan lokacin wajen zurfafa tunani da tunawa da kyawawan halaye da karantarwar Manzon Allah.

“Yayin da muke bikin Mauludi, ya kamata mu yi tunani a kan irin rayuwar da Annabi Muhammad ya yi, wanda ya nuna tsafta, rashin son kai, juriya, kyautatawa da tausayi. Dole ne mu yi ƙoƙari mu ɓata waɗannan kyawawan halaye, ”in ji shi.

Shugaban ya kuma yi kira ga al’ummar Musulmi da su sadaukar da ranar Mauludi domin yi wa kasa addu’a da kuma tausayawa juna.

bbc news nigeria today live

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Gwamnatin Tinubu ta kama-karya ce – Atiku

Tsohon mataimakin shugaban kasa, Atiku Abubakar ya ce, hare-haren...

An gayyaci El-Rufa’i ka n zargin tayar da rikici a Kaduna

Rundunar ƴansandan jihar Kaduna, sun buƙaci tsohon gwamnan jihar...

Badakalar Naira biliyan 1.17 ta sake kunno kai a gwamnatin Kano

Rikicin rashawa da ya dabaibaye gwamnatin jihar Kano ya...

Ba za mu daga kafa ga duk wanda ya takale mu ba – China

Shugaba Xi Jinping na China, ya ce babu wani...

Nigeria Air ba na bogi ba ne – Hadi Sirika

Tsohon Ministan sufurin jiragen sama na Najeriya, Hadi Sirika,...

Amurka ta mika wa Najeriya tallafin abinci miliyan 32.5

Gwamnatin Amurka ta bayar da tallafin dala miliyan 32.5...

Gwamnatin Kano ta gargadi kungiyar ACF

Gwamnatin jihar Kano ta gargaɗi ƙungiyar Arewa Consultative Forum...

Operation Kukan Kura ya yi aiki sosai a Kano – CP Bakori

Hukumar ‘Yan Sanda ta Jihar Kano ta kaddamar da...

An sanya dokar ta bace a Makabartun Kano

Shugaban ƙaramar hukumar Nassarawa a Kano Honarabul. Yusuf Shuaibu...

An ga ‘Yar shekara 13 Fatima a rataye a Kano

Iyaye da sauran ‘yan uwa na cikin juyayi kan...

‘Yansanda sun kama Linga da Guchi rikakkun ‘yan Daba a Kano

Rundunar ’yan sandan jihar Kano ta kama Mohammed Isma’il...

Tinubu ya sauka da kwari bayan ya dawo daga Brazil

Shugaba Bola Ahmed Tinubu ya koma Najeriya bayan kammala...
X whatsapp