fidelitybank

Ina taya Morocco murnar doke Portugal – Buhari

Date:

Shugaban kasa, Muhammadu Buhari, ya taya kasar Morocco murna bisa rawar ganin da ta yi na kasancewarta kasar Afirka ta farko ta kai wasan kusa da na karshe a gasar cin kofin duniya da ake a Qatar.

‘Yan wasan na Atlas Lions, sun doke kasashe kamar Belgium da Spaniya da kuma Portugal kafin su kai matakin da suke a yanzu.

Bisa irin rawar da suka taka a gasar cin kofin duniyar ya sa shugaban Najeriya Muhammadu ya yaba musu tare da cewa sun fitar da Afirka kunya, kuma irin kokarin da suka yi ya sanya fata a zukatan al’ummar nahiyar cewa za su iya daukar kofin.

Najeriya dai ba ta cikin kasashen Afirka biyar da suka buga wasa a gasar a wannan karon da ake bugawa a Qatar.

Mai magana da yawun shugaban kasar Malam Garba Shehu, ne ya wallafa sanarwar shugaban kasar a shafinsa na tiwita.

nigerian news

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Kotu ta É—aure Matashin da ya shiga É—akin kwanan ÆŠalibai Mata a Kano

Babbar Kotun Shariʼar Musulunci da ke Kofar Kudu a...

Ban gudu daga PDP ba – Namadi Sambo

Tsohon mataimakin shugaban ƙasa, Mohammed Namadi Sambo, ya ƙaryata...

Da yuwar Sojojin mu za su shiga yaÆ™i don tallafa wa Isra’ila – Trump

Rundunar sojin Isra'ila IDF ta ce ta ƙaddamar da...

Isra’ila ta kai hari cibiyoyin Æ™era nukiliyar Iran

Yayin da aka shiga rana ta shida na yaƙi...

Najeriya za ta kwashe Æ´an Æ™asarta dake zaune a Iran da Isra’ila

Gwamnatin tarayya ta ce, tana kammala shirye-shiryen gaggawa domin...

Makami mai Linzami ya faÉ—a kan cibiyar tattara bayanan sirrin Isra’ila

Kafar yaɗa labarai ta gwamnatin Iran ta ce, ƙasar...

Iran ta Æ™addamar da sabbin hare-haren makamai masu linzami kan Isra’ila

Rundunar sojin Isra'ila ta ce, Iran ta ƙaddamar da...

Isra’ila ta na da makaman nukiliya 90

Firaministan Isra'ila Benjamin Netanyahu ya dade yana cewa Iran...

Kashe jagoran Iran Ayatullah shi ne kawo Æ™arshen rikici – Isra’ila

Firaministan Isra'ila Benjamin Netanyahu ya ce duk wani shiri...

Jerin sunayen masu Fashin Waya 51 da aka kama a Kano

Rundunar Æ´ansandan Kano, ta fitar da jerin sunayen Mutane...

Iran ta dakatar da tashin jirgi a ƙasarta

Hukumar kula da zirga-zirgar jiragen sama ta Iran ta...

Poland za ta kwashe dukkannin Æ´an Æ™asarta daga Isra’ila

Poland na shirin kwashe kusan ‘yan kasarta 200 daga...
X whatsapp