fidelitybank

Ina tare da ɗalibai masu sanya Hijabi – Gwamnan Kwara

Date:

Gwamnan jihar Kwara, Abdulrahman Abdulrazaq, ya bayyana cewa, ko shakka babu ya na tare da ɗalibai mata Musulmai kan lamarin sanya Hijabi cikin makarantun jihar.

Gwamnan Ya ce, wannan ita ce matsayarsa, saboda shari’o’in da kotu ta yanke kan lamarin da kuma kasancewar Kwara jiha ce mai daidaito tsakanin addinai, kuma jihar da tafi kama da Kudu wajen adadin masu addinai mabananta.

Abdulrazaq ya kuma ce, gwamnatinsa kawai doka da gaskiya take bi da kuma nuna adalci tsakanin kowa, a tabakin sakataren yada labaransa, Rafiu Ajakaye, wanda ya bayyanawa Daily Trust.

Wannan jawabi na Gwamna ya biyo bayan tuhume-tuhumen da Musulmai da Kirista ke yi, cewa Gwamnan ya ki bayyana ra’ayinsa kan lamarin saboda siyasa.

Tuni dai iyalan Habeeb Idris, ɗalibar da aka kashe yayin zanga-zanga a makarantar Oyun Baptsit kwanakin baya, sun yi watsi da diyyar Naira miliyan 1 da gwamnatin jihar ta basu. Hakazalika mutum 11 da suka jikkata sun yi watsi da kuɗi Naira 250,000 da gwamnatin jihar ta basu.

legit.ng.news.

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Najeriya na neman dala biliyan 25 na bututun iskar gas zuwa Turai

Najeriya na neman dala biliyan 25 a matsayin kuɗin...

‘Yan sa-kai biyu ne suka mutu a harin da muka kai Zamfara – Sojoji

Rundunar sojin sama ta Najeirya ta tabbatar da kai...

Dakarun sojin ruwa a Najeriya sun yi kaɗan wajen tsaron ƙasa – Emmanuel Ogalla

Babban hafsan sojin ruwa na Najeriya ya ce dakarunsa...

Juma’a da Litinin ranakun hutun Sallar Layya – Gwamnati

Gwamnatin Tarayya ta ayyana ranakun Juma'a da Liitnin masu...

Gwamnatin Neja zai haɗa kai da matatar Ɗangote wajen haƙo ɗanyen man fetur

Gwamnan jihar Neja, Umar Bago, ya nemi aikin haɗin...

Tchiani ya zargi Najeriya, Faransa, China da Amurka wajen cutar da Nijar

Shugaban sojin Nijar, Janar Abdourahmane Tchiani, ya zargi Najeriya...

An ceto yara 12 da aka yi safararsu a jihar Abia

Rundunar ‘Yan Sandan Najeriya ta ce jami'anta sun samu...

A na neman kusan Mutane 400 da suka ɓace a ambaliyar Neja

A na ci gaba da ayyukan ceto bayan ambaliyar...

Mun bayar da hutu ranar Litinin bisa jimamin mutuwar ƴan Wasa – Gwamnatin Kano

Gwamnan jihar Kano Abba Kabir Yusuf ya ayyana ranar...

Tun farko na shaida wa Tinubu ba zan zaɓe shi ba – Amaechi

Tsohon ministan sufuri na Najeriya, Rotimi Amaechi ya ce...

Fernandes na duba yiwuwar barin Man Utd zuwa Al-Hilal

Bruno Fernandes na duba yiwuwar ficewa daga Manchester United...
X whatsapp