fidelitybank

Ina tabbatar muku sojoji za su murkushe ‘yan ta’adda – Buhari

Date:

Shugaban kasa Muhammadu Buhari ya ƙara tabbatarwa da al’ummar jihar Kaduna cewa, sojoji za su murƙushe ‘yan ta’adda da suka addabi jihar da sauran sassan kasar baki daya.

Buhari ya bayyana hakan ne a jiya Juma’a lokacin da ya je wata ziyarar bude ayyuka a jihar Kaduna.

Shugaba Muhammadu Buhari wanda ya jinjinawa jihar Kaduna, saboda goyon bayan da ta ke bai wa jami’an tsaro, ya nuna jin dadinsa ga yadda ta kada ma’aikatar tsaro ta cikin gida a jihar.

Ya ce, “Lokarin wannan gwamnatin ya janyo hankalin masu zuba jari daga kasashen waje suka zuba kudin da suka kai dalar Amurka biliyan 2.8 a jihar tun daga 2015”. A cewar Buhari.

tribune newspaper nigeria

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Farfesa Jibril Aminu ya rasu ya na da shekaru 86

Allah ya yi wa Farfesa Jibril Aminu mai shekara...

Alhajin Najeriya ya rasu a tsayuwar Arfa

Wani Alhaji daga Najeriya ya rasu a filin Arfa...

Alhazai miliyan 1.673,230 ne ke gudanar da akin Hajji – GASTAT

Hukumar tattara alƙaluma ta Saudiyya (GASTAT) ta ce, Alhazai...

Isra’ila ta gano gawar ƴan ƙasarta

Rundunar sojin Isra'ila ta ce ta gano gawar ''yan...

Ma’aikatan wutar lantarki a Abuja sun fusata

Ma'aikatar kamfanin rarraba wutar lantarki na Abuja Electricity Distribution...

Ƴan Najeriya 147 da suka maƙale a Nijar sun dawo gida

Gwamnatin Najeriya ta tarɓi 'yan ƙasar 147 aka kwaso...

Alhazai Miliyan Ɗaya da Rabi ke tsayuwar Arfa

Dubun dubatar alhazai daga sassan duniya na hawan Arafa...

Sarkin Kano na 15 ya dakatar da yin hawan Sallah

Mai martaba Sarkin Kano na 15, Alhaji Aminu Ado...

Maniyacin jihar Kano da yake kokarin zama Alhaji ya rasu a Saudiyya

Daya daga cikin alhazan jihar Kano, Shu’aibu Jibrin, an...

Tinubu ya bayar da tallafin Biliyan Biyu da Tirela 20 na Shinkafa ga al’ummar Mokwa

Mataimakin shugaban kasa, Kashim Shettima ya ce, shugaban ƙasar...

Gwamna Adeleke na Osun ya gana da Tinubu

Gwamnan jihar Osun Ademola Adeleke ya kai ziyara ga...

An samu gawar mutane 7 a ambaliyar Neja

Rahotonni na cewa masu aikin ceto sun zaƙulo gawar...
X whatsapp