fidelitybank

Ina son yin takara karo na uku da Barack Obama – Trump

Date:

Shugaba Donald Trump ya ce, zai so yin takara da tsohon shugaban Amurka Barack Obama.

Da yake magana da manema labarai a ofishin Oval a ranar Litinin, Trump ya yi ikirarin cewa Amurkawa na son ya sake tsayawa takara.

Kundin tsarin mulkin Amurka ya haramta wa’adi na uku, amma Trump ya ci gaba da bayyana hakan kamar yadda zai yiwu.

An tambayi Trump game da yiwuwar takarar shugaban kasa da zai kara da Obama, wanda ya yi wa’adi biyu.

“Wannan zai yi kyau, ina son hakan,” in ji shi.

A wata hira da NBC News a ranar Lahadi, Trump ya dage cewa “ba ya wasa” game da ra’ayin wa’adi na uku.

Dan Republican mai shekaru 78 ya yi aiki daga 2017 zuwa 2021 kuma an rantsar da shi a karo na biyu a Fadar White House ranar 20 ga Janairu.

vgn

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

An kai hari maɓoyar Boko Haram a Borno

Biyo bayan sahihan bayanan sirri da aka samu, rundunar...

Alaƙar Trump da Elon Musk ta yi tsami sosai

Attajirin da ya fi kowa arziki a duniya, Elon...

An yi jana’izar Muhammad Uwais

An gudanar da jana'izar tsohon alkalin alkalan Najeriya, mai...

Musulman Nijeriya a cigaba da jajircewa – Obi

Ɗan takarar shugaban ƙasa a karkarshin jam'iyyar Labour a...

Akwai takaici ambaliyar Neja – IBB

Tsohon shugaban ƙasa, Janar Ibrahim Babangida, ya kwatanta ambaliyar...

Farfesa Jibril Aminu ya rasu ya na da shekaru 86

Allah ya yi wa Farfesa Jibril Aminu mai shekara...

Alhajin Najeriya ya rasu a tsayuwar Arfa

Wani Alhaji daga Najeriya ya rasu a filin Arfa...

Alhazai miliyan 1.673,230 ne ke gudanar da akin Hajji – GASTAT

Hukumar tattara alƙaluma ta Saudiyya (GASTAT) ta ce, Alhazai...

Isra’ila ta gano gawar Æ´an Æ™asarta

Rundunar sojin Isra'ila ta ce ta gano gawar ''yan...

Ma’aikatan wutar lantarki a Abuja sun fusata

Ma'aikatar kamfanin rarraba wutar lantarki na Abuja Electricity Distribution...

Ƴan Najeriya 147 da suka maƙale a Nijar sun dawo gida

Gwamnatin Najeriya ta tarɓi 'yan ƙasar 147 aka kwaso...

Alhazai Miliyan ÆŠaya da Rabi ke tsayuwar Arfa

Dubun dubatar alhazai daga sassan duniya na hawan Arafa...
X whatsapp