fidelitybank

Ina son in gaji Ganduje a 2023 – Sakataren Gwamnati

Date:

Sakataren gwamnatin jihar Kano, Alhaji Usman Alhaji, ya bayyana aniyarsa ta tsayawa takarar gwamnan jihar a zaben 2023 mai zuwa.

Alhaji Usman ya ce, ya na son ya gaji Gwamna Abdullahi Umar Ganduje ne a matsayin sa na gwamnati.

Wazirin Gaya ya bayyana aniyar sa ne a wajen liyafar cin abinci da kungiyar sa kai ta kishin kasa ta gudanar a Kano.

Ya kuma yi alkawarin yin gaskiya da gudanar da al’amuran jihar tare da tsoron Allah.

“Na yi niyyar dorawa kan kyakkyawan aikin Gwamna Ganduje, domin gwamnatina ta samu karbuwa kamar yadda yake faruwa a jihohin Legas da Kaduna da kuma Borno,” inji shi.

nigeria news today 2022

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Za a fuskanci ambaliya a wasu jihohin – NIMET

Hukumar kula da yanayi ta NiMet, ta ce akwai...

Za mu mayar wa da Isra’ila martani mai tsanani – Iran

Shugaban ƙasar Iran, Masoud Pezeshkian, ya yi alwashin mayar...

Ba za mu taɓa barin Iran ta ƙera makamai masu linzami ba – Isra’ila

Firaministan Isra'ila, Benjamin Netanyahu, ya ce burin ƙasarsa shi...

Isra’ila ta buga gangar yaƙi – Iran

Jagoran addini na Iran, Ayatollah Ali Khamenei, ya ce...

Iran ta na cigaba da luguden makami mai Linzami cikin Isra’ila

Ana ci gaba da zaman dar-dar a Isra'ila yayin...

Alhazan Najeriya sun fara dawo wa daga ƙasar Saudiyya

Hukumar Alhazai ta Najeriya NAHCON ta sanar da isowar...

Sojoji sun kama ɗan kasar China da zargin kai wa ƴan Boko Haram kayayyaki

Rundunar sojojin ƙasar nan ta kama wani dan kasar...

Isra’ila ta tsokano tsuliyar Dodo – Iran

Jagoran addini na Iran, Ayatollah Ali Khamenei ya ce...

Da sani na Isra’ila ta kai hari Iran – Trump

Shugaban Amurka, Donald Trump ya bayyana cewa, yana sane...

Farashin man fetur ya tashi bayan Isra’ila ta kai wa Iran hari

Farashin man fetur a kasuwannin duniya ya tashi bayan...

Isra’ila ta kashe manyan Jami’an tsaron Iran su biyar

Wani hari da Isra'ila ta kira ‘Operation Rising Lion’,...

Isra’ila ta kashe Manyan Jami’an Iran biyar a hare-hare

Wani hari da Isra'ila ta kira ‘Operation Rising Lion’,...
X whatsapp