fidelitybank

Ina so na yi aiki tukuru wajen ciyar da kasa gaba – Tinubu

Date:

Zaɓaɓɓen shugaban kasa, Bola Tinubu, ya buƙaci ‘yan ƙasa da su haɗa-kai wajen aiki tare a wani jawabi da ya yi wa magoya bayansa bayan sanar da shi a matsayin wanda ya samu nasarar zaɓen da aka gudanar a ranar Asabar.

Tsohon gwamnan na Legas ya ce, yana son ya yi aiki tukuru wajen ci gaban Najeriya.

Tinubu na jam’iyya mai mulki ta APC ya samu kuri’u kusan miliyan tara, inda ya doke sauran ‘yan takara.

Magoya bayan jam’iyyar na ta shagul-gula a sassa daban-daban na ƙasar.

Mista Tinubu zai karɓi mulki daga hannun shugaba Muhammadu Buhari wanda wa’adin mulkinsa karo na biyu ke ɗab da karewa.

legit ng

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Gwamnatin Tinubu ta kama-karya ce – Atiku

Tsohon mataimakin shugaban kasa, Atiku Abubakar ya ce, hare-haren...

An gayyaci El-Rufa’i ka n zargin tayar da rikici a Kaduna

Rundunar ƴansandan jihar Kaduna, sun buƙaci tsohon gwamnan jihar...

Badakalar Naira biliyan 1.17 ta sake kunno kai a gwamnatin Kano

Rikicin rashawa da ya dabaibaye gwamnatin jihar Kano ya...

Ba za mu daga kafa ga duk wanda ya takale mu ba – China

Shugaba Xi Jinping na China, ya ce babu wani...

Nigeria Air ba na bogi ba ne – Hadi Sirika

Tsohon Ministan sufurin jiragen sama na Najeriya, Hadi Sirika,...

Amurka ta mika wa Najeriya tallafin abinci miliyan 32.5

Gwamnatin Amurka ta bayar da tallafin dala miliyan 32.5...

Gwamnatin Kano ta gargadi kungiyar ACF

Gwamnatin jihar Kano ta gargaɗi ƙungiyar Arewa Consultative Forum...

Operation Kukan Kura ya yi aiki sosai a Kano – CP Bakori

Hukumar ‘Yan Sanda ta Jihar Kano ta kaddamar da...

An sanya dokar ta bace a Makabartun Kano

Shugaban ƙaramar hukumar Nassarawa a Kano Honarabul. Yusuf Shuaibu...

An ga ‘Yar shekara 13 Fatima a rataye a Kano

Iyaye da sauran ‘yan uwa na cikin juyayi kan...

‘Yansanda sun kama Linga da Guchi rikakkun ‘yan Daba a Kano

Rundunar ’yan sandan jihar Kano ta kama Mohammed Isma’il...

Tinubu ya sauka da kwari bayan ya dawo daga Brazil

Shugaba Bola Ahmed Tinubu ya koma Najeriya bayan kammala...
X whatsapp