fidelitybank

Ina shawartar Chelsea ta dauki Osimhen – Tosohn dan wasan kungiyar

Date:

Tsohon Shahararren dan wasan Chelsea, Craig Burley y ana son kungiyar ta dauko Victor Osimhen, bayan sun kammala cinikin Christopher Nkunku.

A na sa ran Nkunku zai kulla yarjejeniya da kungiyar West London a bazara mai zuwa, bayan kungiyarsa ta Bundesliga, RB Leipzig da Chelsea sun amince kan cinikin.

Osimhen dai ya haskaka a gasar Seria A bana kuma ana alakanta shi da komawa Chelsea da wasu kungiyoyin Turai.

Burley ya yi imanin haduwar Osimhen da Nkunku zai yi matukar wahala ga abokan hamayya.

Osimhen ya zura kwallaye tara kuma ya taimaka aka zura kwallaye uku a wasanni 14 da ya buga a dukkanin gasa na Partenopei a kakar wasa ta bana.

Ya danganta da Napoli daga kungiyar Ligue 1, Lille a cikin 2020

sun news today

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Gwamnatin Tinubu ta kama-karya ce – Atiku

Tsohon mataimakin shugaban kasa, Atiku Abubakar ya ce, hare-haren...

An gayyaci El-Rufa’i ka n zargin tayar da rikici a Kaduna

Rundunar ƴansandan jihar Kaduna, sun buƙaci tsohon gwamnan jihar...

Badakalar Naira biliyan 1.17 ta sake kunno kai a gwamnatin Kano

Rikicin rashawa da ya dabaibaye gwamnatin jihar Kano ya...

Ba za mu daga kafa ga duk wanda ya takale mu ba – China

Shugaba Xi Jinping na China, ya ce babu wani...

Nigeria Air ba na bogi ba ne – Hadi Sirika

Tsohon Ministan sufurin jiragen sama na Najeriya, Hadi Sirika,...

Amurka ta mika wa Najeriya tallafin abinci miliyan 32.5

Gwamnatin Amurka ta bayar da tallafin dala miliyan 32.5...

Gwamnatin Kano ta gargadi kungiyar ACF

Gwamnatin jihar Kano ta gargaɗi ƙungiyar Arewa Consultative Forum...

Operation Kukan Kura ya yi aiki sosai a Kano – CP Bakori

Hukumar ‘Yan Sanda ta Jihar Kano ta kaddamar da...

An sanya dokar ta bace a Makabartun Kano

Shugaban ƙaramar hukumar Nassarawa a Kano Honarabul. Yusuf Shuaibu...

An ga ‘Yar shekara 13 Fatima a rataye a Kano

Iyaye da sauran ‘yan uwa na cikin juyayi kan...

‘Yansanda sun kama Linga da Guchi rikakkun ‘yan Daba a Kano

Rundunar ’yan sandan jihar Kano ta kama Mohammed Isma’il...

Tinubu ya sauka da kwari bayan ya dawo daga Brazil

Shugaba Bola Ahmed Tinubu ya koma Najeriya bayan kammala...
X whatsapp