fidelitybank

Ina sane da wahalar da ƴan Najeriya su ke sha – Saƙon Tinubu na sabuwar shekarap

Date:

Shugaba Bola Tinubu ya yi alƙawarin gina ƙasa da za ta tabbatar da daidaito da adalci da kuma rage giɓin da ke tsakanin al’umma.

Ya ce ko da yake ya yi imani masu kuɗi su ci moriyar dukiyar da suka mallaka da guminsu, amma jazaman ne duk wani ɗan Najeriya mai aiki tuƙuru ya samu damar da zai ci gaba a rayuwa.

Shugaba Tinubu na wannan bayani ne a cikin jawabin da ya gabatar na shiga sabuwar shekara ta 2024.

Ya ce gwamnatinsa za ta yi aiki ba kama hannun yaro don tabbatar da ganin duk ‘yan Najeriya sun ɗanɗani daɗin gwamnatinsu.

Tinubu ya ce abin murna sosai yi wa al’ummar ƙasar maraba da shiga sabuwar shekara ta 2024, kuma dole ne su ɗaga hannu don yi wa Allah godiya da wannan karimci da baiwa da ya yi wa Najeriya da kuma rayukan al’ummarta.

Ya ce a tsawon wata bakwai da ya shafe a kan mulki, ya ɗauki wasu matakai da suka wajaba kuma masu wahala don ceto ƙasar daga shiga bala’in tattalin arziƙi, daga ciki akwai batun cire tallafin man fetur da dunƙule tsarin canza kuɗaɗen ƙasashen waje, da ke amfanar masu kuɗi kawai

Shugaba Tinubu ya ce yana sane da cewa a lokuta da dama hirarraki da muhawarorin jama’ar Najeriya na mayar da hankali ne a kan batutuwan tsadar rayuwa da matsanancin hauhawar farashi wanda a yanzu ya kai kashi 28% da kuma yawan marasa aikin da ba za a amince da shi ba.

nhgsfp

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Gwamnatin Tinubu ta kama-karya ce – Atiku

Tsohon mataimakin shugaban kasa, Atiku Abubakar ya ce, hare-haren...

An gayyaci El-Rufa’i ka n zargin tayar da rikici a Kaduna

Rundunar ƴansandan jihar Kaduna, sun buƙaci tsohon gwamnan jihar...

Badakalar Naira biliyan 1.17 ta sake kunno kai a gwamnatin Kano

Rikicin rashawa da ya dabaibaye gwamnatin jihar Kano ya...

Ba za mu daga kafa ga duk wanda ya takale mu ba – China

Shugaba Xi Jinping na China, ya ce babu wani...

Nigeria Air ba na bogi ba ne – Hadi Sirika

Tsohon Ministan sufurin jiragen sama na Najeriya, Hadi Sirika,...

Amurka ta mika wa Najeriya tallafin abinci miliyan 32.5

Gwamnatin Amurka ta bayar da tallafin dala miliyan 32.5...

Gwamnatin Kano ta gargadi kungiyar ACF

Gwamnatin jihar Kano ta gargaɗi ƙungiyar Arewa Consultative Forum...

Operation Kukan Kura ya yi aiki sosai a Kano – CP Bakori

Hukumar ‘Yan Sanda ta Jihar Kano ta kaddamar da...

An sanya dokar ta bace a Makabartun Kano

Shugaban ƙaramar hukumar Nassarawa a Kano Honarabul. Yusuf Shuaibu...

An ga ‘Yar shekara 13 Fatima a rataye a Kano

Iyaye da sauran ‘yan uwa na cikin juyayi kan...

‘Yansanda sun kama Linga da Guchi rikakkun ‘yan Daba a Kano

Rundunar ’yan sandan jihar Kano ta kama Mohammed Isma’il...

Tinubu ya sauka da kwari bayan ya dawo daga Brazil

Shugaba Bola Ahmed Tinubu ya koma Najeriya bayan kammala...
X whatsapp