fidelitybank

Ina sane da halin matsin da ‘yan Najeriya ke ciki – Tinubu

Date:

Shugaban kasa, Bola Tinubu ya sake jaddada cewa yana sane da halin matsin rayuwa da ‘yan ƙasar ke fama da shi.

Yayin da yake jawabi a wajen bikin ƙaddamar da aikin titin Guzape Lot II, a Abuja babban birnin ƙasar ranar Asabar, shugaba Tinubu ya ce gwamnatinsa za ta yi duk abin da ya dace domin sauƙaƙa wa ‘yan ƙasar halin matsin rayuwar da suke fuskanta.

“Wannan lokaci ne mawuyaci a ƙasarmu,Har yanzu muna ƙoƙarin saisaita tsarin tattalin arzikin ƙasar, domin kawo sauƙi da ingantuwar tattalin arzikin ƙasarmu,” in ji Shugaba Tinubu.

Shugaban ƙasar ya ce kammala aikin titin alama ce ta abin da za a iya yi, ta hanyar abin da ya kira ”kyakkyawan tsari da haɗin kai da kuma aiki tare”.

Shugaban ƙasar ya kuma yaba wa ministan Abuja, Nyesom Wike, kan ƙoƙari da jajircewar da ya nuna wajen ayyukan waɗanda ke cikin alƙawuran da gwamnatin tarayya ta yi wa mazauna birnin Abuja.

latest news in lokoja, kogi state

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Gwamnatin Tinubu ta kama-karya ce – Atiku

Tsohon mataimakin shugaban kasa, Atiku Abubakar ya ce, hare-haren...

An gayyaci El-Rufa’i ka n zargin tayar da rikici a Kaduna

Rundunar ƴansandan jihar Kaduna, sun buƙaci tsohon gwamnan jihar...

Badakalar Naira biliyan 1.17 ta sake kunno kai a gwamnatin Kano

Rikicin rashawa da ya dabaibaye gwamnatin jihar Kano ya...

Ba za mu daga kafa ga duk wanda ya takale mu ba – China

Shugaba Xi Jinping na China, ya ce babu wani...

Nigeria Air ba na bogi ba ne – Hadi Sirika

Tsohon Ministan sufurin jiragen sama na Najeriya, Hadi Sirika,...

Amurka ta mika wa Najeriya tallafin abinci miliyan 32.5

Gwamnatin Amurka ta bayar da tallafin dala miliyan 32.5...

Gwamnatin Kano ta gargadi kungiyar ACF

Gwamnatin jihar Kano ta gargaɗi ƙungiyar Arewa Consultative Forum...

Operation Kukan Kura ya yi aiki sosai a Kano – CP Bakori

Hukumar ‘Yan Sanda ta Jihar Kano ta kaddamar da...

An sanya dokar ta bace a Makabartun Kano

Shugaban ƙaramar hukumar Nassarawa a Kano Honarabul. Yusuf Shuaibu...

An ga ‘Yar shekara 13 Fatima a rataye a Kano

Iyaye da sauran ‘yan uwa na cikin juyayi kan...

‘Yansanda sun kama Linga da Guchi rikakkun ‘yan Daba a Kano

Rundunar ’yan sandan jihar Kano ta kama Mohammed Isma’il...

Tinubu ya sauka da kwari bayan ya dawo daga Brazil

Shugaba Bola Ahmed Tinubu ya koma Najeriya bayan kammala...
X whatsapp