fidelitybank

Ina nan a PDP na ban gudu ba – Adeleke

Date:

Gwamnan jihar Osun, ya musanta rahotonnin da ke cewa ya fice daga jam’iyyar PDP mai adawa a ƙasar zuwa APC mai mulki.

Ademola Adeleke ya jaddada biyayyarsa ga PDP tare da tabbatar wa kwantar wa da baya hankali, kamar yadda mai magana da yawunsa Mallam Olawale Rasheed ya bayyana cikin wata sanarwa a yau Asabar.

“Ina tabbatar wa mazauna jihar Osun cewa har yanzu ina nan daram a PDP, ba zan koma wata jam’iyya ba,” a cewar gwamnan.

A ranar Laraba ne wasu jiga-jigai na jam’iyyar ta PDP suka sanar da shiga jam’iyyar haɗaka ta ADC domin ƙalubalantar Shugaba Tinubu na APC a zaɓen 2027.

Cikin manyan ‘yan PDP ɗin har da Atiku Abubakar, ɗantakararta na shugaban ƙasa a 2023, da tsohon shugaban majalisar dattawa David Mark, da tsohon gwamnan Jigawa Sule Lamido, da sauransu.

naija news

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Gwamnatin Tinubu ta kama-karya ce – Atiku

Tsohon mataimakin shugaban kasa, Atiku Abubakar ya ce, hare-haren...

An gayyaci El-Rufa’i ka n zargin tayar da rikici a Kaduna

Rundunar ƴansandan jihar Kaduna, sun buƙaci tsohon gwamnan jihar...

Badakalar Naira biliyan 1.17 ta sake kunno kai a gwamnatin Kano

Rikicin rashawa da ya dabaibaye gwamnatin jihar Kano ya...

Ba za mu daga kafa ga duk wanda ya takale mu ba – China

Shugaba Xi Jinping na China, ya ce babu wani...

Nigeria Air ba na bogi ba ne – Hadi Sirika

Tsohon Ministan sufurin jiragen sama na Najeriya, Hadi Sirika,...

Amurka ta mika wa Najeriya tallafin abinci miliyan 32.5

Gwamnatin Amurka ta bayar da tallafin dala miliyan 32.5...

Gwamnatin Kano ta gargadi kungiyar ACF

Gwamnatin jihar Kano ta gargaɗi ƙungiyar Arewa Consultative Forum...

Operation Kukan Kura ya yi aiki sosai a Kano – CP Bakori

Hukumar ‘Yan Sanda ta Jihar Kano ta kaddamar da...

An sanya dokar ta bace a Makabartun Kano

Shugaban ƙaramar hukumar Nassarawa a Kano Honarabul. Yusuf Shuaibu...

An ga ‘Yar shekara 13 Fatima a rataye a Kano

Iyaye da sauran ‘yan uwa na cikin juyayi kan...

‘Yansanda sun kama Linga da Guchi rikakkun ‘yan Daba a Kano

Rundunar ’yan sandan jihar Kano ta kama Mohammed Isma’il...

Tinubu ya sauka da kwari bayan ya dawo daga Brazil

Shugaba Bola Ahmed Tinubu ya koma Najeriya bayan kammala...
X whatsapp