fidelitybank

Ina mika ta’aziya ta ga iyalan Kabir Usman Fagge tsohon ma’aikacin VOA

Date:

Shugaban Bola Ahmed Tinubu, ya nuna alhininsa kan rasuwar tsohon ma’aikacin gidan radiyon Muryar Amurka, Kabiru Usman Fagge wanda ya rasu ranar Juma’a a Amurka.

Marigayin mai shekara 77 a duniya, ya yi shuhuna tsakanin al’ummar Hausawa a faÉ—in duniya saboda aikin da ya yi da gidan radiyon Muryar Amurka na kimanin shekara 25.

Cikin wata sanarwar saÆ™on ta’aziyyar da Tinubu ya fitar, ya jinjina wa marigayin saboda ”taimakawar da ya yi wajen gina Æ™asa da kuma taimakon da ya bai wa fannin ilimi”, musamman cikin fitaccen shirin da yake gabatarwa na ”Ilimi Garkuwar Dan’adam’ a kowanne mako.

“Muna jinjina masa kan yadda ya zaÉ“i aikin da yake son yi kuma ya haska Æ™imar Najeriya a idon duniya,” in ji sanarwar.

Tinubu ya miÆ™a ta’aziyyarsa ga iyalan marigayin da sauran É—aukacin al’umar Najeriya da na duniya baki É—aya.

nhgsfp

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Gwamnatin Tinubu ta kama-karya ce – Atiku

Tsohon mataimakin shugaban kasa, Atiku Abubakar ya ce, hare-haren...

An gayyaci El-Rufa’i ka n zargin tayar da rikici a Kaduna

Rundunar ƴansandan jihar Kaduna, sun buƙaci tsohon gwamnan jihar...

Badakalar Naira biliyan 1.17 ta sake kunno kai a gwamnatin Kano

Rikicin rashawa da ya dabaibaye gwamnatin jihar Kano ya...

Ba za mu daga kafa ga duk wanda ya takale mu ba – China

Shugaba Xi Jinping na China, ya ce babu wani...

Nigeria Air ba na bogi ba ne – Hadi Sirika

Tsohon Ministan sufurin jiragen sama na Najeriya, Hadi Sirika,...

Amurka ta mika wa Najeriya tallafin abinci miliyan 32.5

Gwamnatin Amurka ta bayar da tallafin dala miliyan 32.5...

Gwamnatin Kano ta gargadi kungiyar ACF

Gwamnatin jihar Kano ta gargaɗi ƙungiyar Arewa Consultative Forum...

Operation Kukan Kura ya yi aiki sosai a Kano – CP Bakori

Hukumar ‘Yan Sanda ta Jihar Kano ta kaddamar da...

An sanya dokar ta bace a Makabartun Kano

Shugaban ƙaramar hukumar Nassarawa a Kano Honarabul. Yusuf Shuaibu...

An ga ‘Yar shekara 13 Fatima a rataye a Kano

Iyaye da sauran ‘yan uwa na cikin juyayi kan...

‘Yansanda sun kama Linga da Guchi rikakkun ‘yan Daba a Kano

Rundunar ’yan sandan jihar Kano ta kama Mohammed Isma’il...

Tinubu ya sauka da kwari bayan ya dawo daga Brazil

Shugaba Bola Ahmed Tinubu ya koma Najeriya bayan kammala...
X whatsapp