fidelitybank

Ina mika sakon ta’azziya ga ‘yan Najeriya da suka mutu a Burkina Faso – Buhari

Date:

Shugaban kasa Muhammadu Buhari a ranar Litinin, ya samu labarin kisan wasu alhazan Najeriya musulmi da aka yi a kan hanyarsu ta zuwa birnin Kaolack na kasar Senegal, lokacin da motocin bas din da ke dauke da su suka fuskanci harin bindiga a Burkina Faso.

Buhari ya jajanta musu tare da addu’ar Allah ya jikan sauran ‘yan Najeriya da suka makale a wurin.

An bayyana hakan ne a wata sanarwa da mai taimaka wa Buhari kan harkokin yada labarai, Garba Shehu, ya fitar a ranar Litinin.

Karanta Wannan: Gwamnoni uku sun kai karar Buhari zuwa kotu

A cewarsa, ma’aikatar harkokin wajen kasar ta hannun ofishin jakadancin Najeriya dake Burkina Faso, tana tattaunawa da mahukuntan Burkina Faso, tare da jiran sakamakon binciken da suka gudanar kan wannan lamari mara dadi, kuma idan ya zama dole, don tabbatar da cewa an hukunta dukkan masu laifi yadda ya kamata.

Ya kara da cewa gwamnatin tarayyar Najeriya za ta yi duk mai yiwuwa wajen ganin an ceto gawarwakin wadanda suka mutu da kuma wadanda suka tsira daga harin.

sun news today

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Mashawarcin gwamnan Kano ya rasu bayan harin ‘yan Daba

Sadiq Gentle, babban mai ba da rahoto na musamman...

An fitar da jerin sunayen Matasan ‘yan wasan da za su lashe kyautar Kopa

Masu shirya kyautar Ballon d’Or, sun fitar da jerin...

An fitar da jerin masu tsaron raga da za su lashe kyautar gwarzon bana

An fitar da sunayen wadanda za a zaba don...

Jonathan ne ya fi cancanci ya rike Najeriya Farfesa Tukur

Farfesa Tukur Muhammad-Baba, Sakataren Yada Labarai na Kungiyar Tuntuba...

Mukarraban gwamnati ba zan lamunci dabi’ar zubar da kima ta ba – Abba

Gwamnan jihar Kano, Abba Kabir Yusuf ya gargaÉ—i masu...

WAEC ta sake bude shafinta don duba jarabawar bana

Hukumar shirya jarabawar Afirka ta Yamma (WAEC) ta bayyana...

Indonesia za ta gina asibiti dubu biyu ga FalasÉ—inawa

Indonesia ta sanar da cewa za ta kafa wata...

Lauyan Sowore ya bukaci a sake shi cikin gaggawa

Lauyoyin ffitaccen É—an gwagwarmayar nan kuma É—an jarida, Omoyele...

Najeriya da Indiya za su haɗa kai na yaƙi da fataucin miyagun ƙwayoyi

Hukumar hana sha da fatauncin miyagun ƙwayoyi ta Najeriya,...

Jihohi 19 da za a yi kwana 9 a na ruwan sama harda Kano – Gwamnati

Gwamnatin Tarayya ta yi hasashen za a shafe kwana...

Tinubu ya mika sakon ta’aziyya bisa rasuwar matar MKO Abiola

Shugaban kasa, Bola Tinubu, ya miƙa saƙon ta'aziyyarsa bisa...

Abubuwan da Kwamiti ya gano a wajen Kwamishina mai murabus na Kano

A ranar Litinin ne kwamitin binciken badaƙalar belin Danwawu,...
X whatsapp