fidelitybank

Ina mika sakon ta’azziya ga ‘yan Najeriya da suka mutu a Burkina Faso – Buhari

Date:

Shugaban kasa Muhammadu Buhari a ranar Litinin, ya samu labarin kisan wasu alhazan Najeriya musulmi da aka yi a kan hanyarsu ta zuwa birnin Kaolack na kasar Senegal, lokacin da motocin bas din da ke dauke da su suka fuskanci harin bindiga a Burkina Faso.

Buhari ya jajanta musu tare da addu’ar Allah ya jikan sauran ‘yan Najeriya da suka makale a wurin.

An bayyana hakan ne a wata sanarwa da mai taimaka wa Buhari kan harkokin yada labarai, Garba Shehu, ya fitar a ranar Litinin.

Karanta Wannan: Gwamnoni uku sun kai karar Buhari zuwa kotu

A cewarsa, ma’aikatar harkokin wajen kasar ta hannun ofishin jakadancin Najeriya dake Burkina Faso, tana tattaunawa da mahukuntan Burkina Faso, tare da jiran sakamakon binciken da suka gudanar kan wannan lamari mara dadi, kuma idan ya zama dole, don tabbatar da cewa an hukunta dukkan masu laifi yadda ya kamata.

Ya kara da cewa gwamnatin tarayyar Najeriya za ta yi duk mai yiwuwa wajen ganin an ceto gawarwakin wadanda suka mutu da kuma wadanda suka tsira daga harin.

sun newspaper nigeria

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Makami mai Linzami ya faÉ—a kan cibiyar tattara bayanan sirrin Isra’ila

Kafar yaɗa labarai ta gwamnatin Iran ta ce, ƙasar...

Iran ta Æ™addamar da sabbin hare-haren makamai masu linzami kan Isra’ila

Rundunar sojin Isra'ila ta ce, Iran ta ƙaddamar da...

Isra’ila ta na da makaman nukiliya 90

Firaministan Isra'ila Benjamin Netanyahu ya dade yana cewa Iran...

Kashe jagoran Iran Ayatullah shi ne kawo Æ™arshen rikici – Isra’ila

Firaministan Isra'ila Benjamin Netanyahu ya ce duk wani shiri...

Jerin sunayen masu Fashin Waya 51 da aka kama a Kano

Rundunar Æ´ansandan Kano, ta fitar da jerin sunayen Mutane...

Iran ta dakatar da tashin jirgi a ƙasarta

Hukumar kula da zirga-zirgar jiragen sama ta Iran ta...

Poland za ta kwashe dukkannin Æ´an Æ™asarta daga Isra’ila

Poland na shirin kwashe kusan ‘yan kasarta 200 daga...

Kisan Binuwai abun haushi ne bai kamata a Æ™yale ba – Atiku

Atiku Abubakar ya yi Allah-wadai da Kisan Benue, tare...

Ƴan Bindiga sun ajiye makamai a Katsina

Wasu fitattun jagororin ƴanbindiga da suka addabi yankunan ƙaramar...

Iran ta rataye Mutumin da ya yi mata leƙen asiri

Iran ta ce ta aiwatar da hukuncin kisa ga...

Isra’ila ta ci gaba da neman Mutanen da suka maÆ™ale

Tawagar masu aikin ceto a Isra'ila na ci gaba...

Kotu ta bayar da umarni a kashe Matashi É—an shekara 23 a Kano

Babbar kotun jihar Kano mai lamba 23 ƙarƙashin mai...
X whatsapp