fidelitybank

Ina kan baka ta a zaben 2023 – Buhari

Date:

Shugaba Muhammadu Buhari ya nanata kudurinsa na tabbatar da cewa an gudanar da sahihin zabe a kasar a 2023.

Shugaban ya fadi hakan ne a jawabin bankwana da ya yi a taron Majalisar Dinkin Duniya da ake yi birnin New York na Amurka.

”A matsayina na Shugaba, daya daga cikin tarihin da nake son bari shi ne na ga cewa an gudanar da sahihi kuma tsabtataccen zabe. Ta hakan ne ‘yan Najeriya za su zabi shugabannin da suke so,” in ji Buhari.

Ya kara da cewa wanda duk zai gaje shi zai gudanar da jawabi a madadin Najeriya a taron majalisar na gaba.

”A yanzu muna shirin gudanar da babban zabe a Najeriya a watan Fabrairun badi. Saboda haka a taron Majalisar Dinkin Duniya na 78, za ku ga sabuwar fuska ne a kan wannan munbari”, a cewar Shugaba Buhari.

Ya kuma yi magana a kan rawar da kasarsa ta taka wurin ganin an mika mulki salun alun a wata gwamnatin dimokradiyya a Gambia.

Shugaban zai kammala wa’adin mulkinsa karo na biyu a watan Mayun badi, inda zai mika mulki ga sabuwar gwamnati.

jalingo news today

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Mashawarcin gwamnan Kano ya rasu bayan harin ‘yan Daba

Sadiq Gentle, babban mai ba da rahoto na musamman...

An fitar da jerin sunayen Matasan ‘yan wasan da za su lashe kyautar Kopa

Masu shirya kyautar Ballon d’Or, sun fitar da jerin...

An fitar da jerin masu tsaron raga da za su lashe kyautar gwarzon bana

An fitar da sunayen wadanda za a zaba don...

Jonathan ne ya fi cancanci ya rike Najeriya Farfesa Tukur

Farfesa Tukur Muhammad-Baba, Sakataren Yada Labarai na Kungiyar Tuntuba...

Mukarraban gwamnati ba zan lamunci dabi’ar zubar da kima ta ba – Abba

Gwamnan jihar Kano, Abba Kabir Yusuf ya gargaÉ—i masu...

WAEC ta sake bude shafinta don duba jarabawar bana

Hukumar shirya jarabawar Afirka ta Yamma (WAEC) ta bayyana...

Indonesia za ta gina asibiti dubu biyu ga FalasÉ—inawa

Indonesia ta sanar da cewa za ta kafa wata...

Lauyan Sowore ya bukaci a sake shi cikin gaggawa

Lauyoyin ffitaccen É—an gwagwarmayar nan kuma É—an jarida, Omoyele...

Najeriya da Indiya za su haɗa kai na yaƙi da fataucin miyagun ƙwayoyi

Hukumar hana sha da fatauncin miyagun ƙwayoyi ta Najeriya,...

Jihohi 19 da za a yi kwana 9 a na ruwan sama harda Kano – Gwamnati

Gwamnatin Tarayya ta yi hasashen za a shafe kwana...

Tinubu ya mika sakon ta’aziyya bisa rasuwar matar MKO Abiola

Shugaban kasa, Bola Tinubu, ya miƙa saƙon ta'aziyyarsa bisa...

Abubuwan da Kwamiti ya gano a wajen Kwamishina mai murabus na Kano

A ranar Litinin ne kwamitin binciken badaƙalar belin Danwawu,...
X whatsapp