fidelitybank

Ina jin dukannin kukan da ku ke yi ‘yan Najeriya – Tinubu

Date:

Ɗaya daga cikin abubuwan da suka ja hankali a yau bayan bikin ‘yancin kai a Najeriya har da zanga-zangar tsadar rayuwa da wasu matasa suka yi a wasu biranen ƙasar.

Da yake jawabi ga ‘yanƙasa a safiyar yau, Shugaban Ƙasa Bola Tinubu ya ce “ina sane da ƙalubalen da akasarinku ke shan fama da su a irin wannan lokaci”.

A cewarsa: “Gwamnatinmu na sane cewa da yawanku suna fama da hauhawar farashi da kuma neman aikin yi. Ina tabbatar muku an ji koke-kokenku.”

‘Yan mintuna bayan fitowar masu zanga-zangar a yankin Utako na babban birnin ƙasar Abuja ‘yansanda suka fara harba musu barkonon tsohuwa tare da tarwatsa su.

An gudanar da irin wannan zanga-zanga a jihar Legas da ke kudancin ƙasar, sai dai ita ma ba ta yi wani tasiri ba yayin da mutane ke cikin gidaje suna yin hutun Ranar ‘Yanci.

naija news

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Gwamnatin Tinubu ta kama-karya ce – Atiku

Tsohon mataimakin shugaban kasa, Atiku Abubakar ya ce, hare-haren...

An gayyaci El-Rufa’i ka n zargin tayar da rikici a Kaduna

Rundunar ƴansandan jihar Kaduna, sun buƙaci tsohon gwamnan jihar...

Badakalar Naira biliyan 1.17 ta sake kunno kai a gwamnatin Kano

Rikicin rashawa da ya dabaibaye gwamnatin jihar Kano ya...

Ba za mu daga kafa ga duk wanda ya takale mu ba – China

Shugaba Xi Jinping na China, ya ce babu wani...

Nigeria Air ba na bogi ba ne – Hadi Sirika

Tsohon Ministan sufurin jiragen sama na Najeriya, Hadi Sirika,...

Amurka ta mika wa Najeriya tallafin abinci miliyan 32.5

Gwamnatin Amurka ta bayar da tallafin dala miliyan 32.5...

Gwamnatin Kano ta gargadi kungiyar ACF

Gwamnatin jihar Kano ta gargaɗi ƙungiyar Arewa Consultative Forum...

Operation Kukan Kura ya yi aiki sosai a Kano – CP Bakori

Hukumar ‘Yan Sanda ta Jihar Kano ta kaddamar da...

An sanya dokar ta bace a Makabartun Kano

Shugaban ƙaramar hukumar Nassarawa a Kano Honarabul. Yusuf Shuaibu...

An ga ‘Yar shekara 13 Fatima a rataye a Kano

Iyaye da sauran ‘yan uwa na cikin juyayi kan...

‘Yansanda sun kama Linga da Guchi rikakkun ‘yan Daba a Kano

Rundunar ’yan sandan jihar Kano ta kama Mohammed Isma’il...

Tinubu ya sauka da kwari bayan ya dawo daga Brazil

Shugaba Bola Ahmed Tinubu ya koma Najeriya bayan kammala...
X whatsapp