fidelitybank

Ina jajanta wa mutanen da suka mutu a Kano – Buhari

Date:

Shugaban kasa, Muhammadu Buhari, ya jajanta wa iyalan mutanen da suka yi asarar rayuka a Sabon Gari, Kano, sakamakon fashewar tukunyar iskar gas a ranar Talata, inda aka samu asarar rayuka tara, ya kuma umurci jami’ai da su ba da isassun magunguna ga wadanda suka jikkata.

“Fashewar tukunyar iskar gas a Kano abin bakin ciki ne. Ina mika ta’aziyyata ga iyalan wadanda suka rasa rayukansu. Ina yi wa wadanda suka jikkata fatan samun sauki cikin gaggawa,” in ji shugaban, a cewar wata sanarwar manema labarai da kakakinsa Garba Shehu ya fitar.

Ya kara da cewa, “A wannan lokaci na bakin ciki, ina rokon Allah Madaukakin Sarki da Ya karawa iyalan wadanda abin ya shafa juriya, gwamnati da al’ummar Jihar Kano tare da rokonsu da su dauki nauyin wannan rashi da ba za a iya kwatantawa ba.”

Shugaba Buhari ya yaba da matakin gaggawa da hukumomin gwamnatin jihar, da hukumar bada agajin gaggawa ta NEMA, da sojoji, da ‘yan sanda da sauran hukumomin gwamnatin tarayya.

nigerian 
newspapers today the sun

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Wa’adin da Najeriya ta bai wa Facebook na biyan tarar dala miliyan 290 ya cika

A ranar Litinin ne wa'adin da wata kotu ta...

Jami’an sa-kan Zamfara sun kashe Kacalla Ɗanbokolo ubangidan Turji

Gwamnatin jihar Zamfara da ke arewa maso yammcin Najeriya...

PDP ta gudanar da taron ta na kasa

Shugabani da gwamnonin da sauran masu ruwa da tsaki...

An ɗage jana’izar Aminu Ɗantata zuwa Talata

Gwamnatin Najeriya ta sanar da ɗage jana'izar fitaccen ɗankasuwar...

‘Yansanda sun kwace iko da sakatariyar PDP a Abuja

A yayin da ake ci gaba da takun-saka kan...

Iran ta na da ‘yancin yin Nukiliyar ta – Ravanchi

Iran ta dage kan hakkinta na ci gaba da...

Tawagar Gwamnatin Kano ta shilla Saudiyya zuwa jana’izar Dantata

Gwamnan Jihar Kano, Alhaji Abba Kabir Yusuf, ya jagoranci...

Tawagar Jami’an gwamnati da Malamai sun tafi jana’izar Dantata

Wata tawaga daga gwamnatin Tarayya, ta isa ƙasar Saudiyya...

Taimakon da Dantata ya ke yi wa Al’umma tarihi ba zai manta da shi ba – Akpabio

Shugaban Majalisar Dattawa, Sanata Godswill Akpabio, ya bayyana alhininsa...

Gwamnan Kano ya sauya wa hukumar Wasanni suna

Gwamna Abba Yusuf na jihar Kano ya sauya wa...

Dalilin da ya sa Wake ya karye a Najeriya – Ƙungiyar Manoma

Ƙungiyar manoman wake a kasar nan, ta bayyana amfani...

Masu shan Taba Sigari sun shiga rudani a Faransa da firgici

A yau ne sabbin dokokin hana shan taba a...
X whatsapp