fidelitybank

Ina jajanta wa mutane 40 da suka nutse a Zamfara – Tinubu

Date:

A ranar Lahadin nan ne shugaban kasa Bola Tinubu, ya jajantawa al’umma da gwamnatin jihar Zamfara kan ambaliyar ruwa da ta afku a karamar hukumar Gummi da kuma mutuwar manoma sama da 40 a wani hatsarin kwale-kwale a karshen mako.

Bayo Onanuga, mai baiwa shugaban kasa shawara kan yada labarai da dabaru ne ya bayyana hakan a wata sanarwa.

Sanarwar ta ce, Tinubu ya yi alkawarin tallafa wa wadanda abin ya shafa da suka rutsa da su.

“Shugaban ya umurci hukumomin gaggawa da su yi cikakken nazari kan al’amuran biyu don magance tushen bala’in.

“Shugaba Tinubu ya kuma umurci hukumomin mayar da martani da su hada kai da gwamnatin jihar Zamfara domin taimakawa wadanda bala’in ya shafa,” in ji sanarwar.

bbc news nigeria today live

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Gwamnatin Tinubu ta kama-karya ce – Atiku

Tsohon mataimakin shugaban kasa, Atiku Abubakar ya ce, hare-haren...

An gayyaci El-Rufa’i ka n zargin tayar da rikici a Kaduna

Rundunar ƴansandan jihar Kaduna, sun buƙaci tsohon gwamnan jihar...

Badakalar Naira biliyan 1.17 ta sake kunno kai a gwamnatin Kano

Rikicin rashawa da ya dabaibaye gwamnatin jihar Kano ya...

Ba za mu daga kafa ga duk wanda ya takale mu ba – China

Shugaba Xi Jinping na China, ya ce babu wani...

Nigeria Air ba na bogi ba ne – Hadi Sirika

Tsohon Ministan sufurin jiragen sama na Najeriya, Hadi Sirika,...

Amurka ta mika wa Najeriya tallafin abinci miliyan 32.5

Gwamnatin Amurka ta bayar da tallafin dala miliyan 32.5...

Gwamnatin Kano ta gargadi kungiyar ACF

Gwamnatin jihar Kano ta gargaɗi ƙungiyar Arewa Consultative Forum...

Operation Kukan Kura ya yi aiki sosai a Kano – CP Bakori

Hukumar ‘Yan Sanda ta Jihar Kano ta kaddamar da...

An sanya dokar ta bace a Makabartun Kano

Shugaban ƙaramar hukumar Nassarawa a Kano Honarabul. Yusuf Shuaibu...

An ga ‘Yar shekara 13 Fatima a rataye a Kano

Iyaye da sauran ‘yan uwa na cikin juyayi kan...

‘Yansanda sun kama Linga da Guchi rikakkun ‘yan Daba a Kano

Rundunar ’yan sandan jihar Kano ta kama Mohammed Isma’il...

Tinubu ya sauka da kwari bayan ya dawo daga Brazil

Shugaba Bola Ahmed Tinubu ya koma Najeriya bayan kammala...
X whatsapp