fidelitybank

Ina jajanta wa iyalan mutane 40 masu Maulidi da suka rasu – Tinubu

Date:

A ranar Talata ne Shugaba Bola Tinubu ya jajanta wa kungiyar Tijjaniyya a Najeriya, bisa rasuwar mambobinta 40 da suka mutu a wani hadarin mota da ya rutsa da su a ranar Lahadi.

An jikkata wasu da dama a lamarin.

Mutanen da lamarin ya rutsa da su sun fito ne daga Kwandari a Filato bayan bikin Mauludi a garin Saminaka na jihar Kaduna, inda motar bas din su ta yi karo da wata babbar mota a Lere, Kaduna.

Shugaba Tinubu ya jajantawa iyalan wadanda lamarin ya rutsa da su da kuma gwamnatocin jihohin Kaduna da Filato, Mista Bayo Onanuga, mai baiwa shugaban kasa shawara kan harkokin yada labarai da dabaru ya bayyana a cikin wata sanarwa.

Ya yi addu’ar Allah ya jikan wadanda suka rasu.

Shugaban ya umurci hukumar kiyaye haddura ta kasa FRSC da ta inganta hanyoyin sa ido da kuma rage yawan hadurran tituna a fadin kasar nan.

nnn news

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Gwamnatin Tinubu ta kama-karya ce – Atiku

Tsohon mataimakin shugaban kasa, Atiku Abubakar ya ce, hare-haren...

An gayyaci El-Rufa’i ka n zargin tayar da rikici a Kaduna

Rundunar ƴansandan jihar Kaduna, sun buƙaci tsohon gwamnan jihar...

Badakalar Naira biliyan 1.17 ta sake kunno kai a gwamnatin Kano

Rikicin rashawa da ya dabaibaye gwamnatin jihar Kano ya...

Ba za mu daga kafa ga duk wanda ya takale mu ba – China

Shugaba Xi Jinping na China, ya ce babu wani...

Nigeria Air ba na bogi ba ne – Hadi Sirika

Tsohon Ministan sufurin jiragen sama na Najeriya, Hadi Sirika,...

Amurka ta mika wa Najeriya tallafin abinci miliyan 32.5

Gwamnatin Amurka ta bayar da tallafin dala miliyan 32.5...

Gwamnatin Kano ta gargadi kungiyar ACF

Gwamnatin jihar Kano ta gargaɗi ƙungiyar Arewa Consultative Forum...

Operation Kukan Kura ya yi aiki sosai a Kano – CP Bakori

Hukumar ‘Yan Sanda ta Jihar Kano ta kaddamar da...

An sanya dokar ta bace a Makabartun Kano

Shugaban ƙaramar hukumar Nassarawa a Kano Honarabul. Yusuf Shuaibu...

An ga ‘Yar shekara 13 Fatima a rataye a Kano

Iyaye da sauran ‘yan uwa na cikin juyayi kan...

‘Yansanda sun kama Linga da Guchi rikakkun ‘yan Daba a Kano

Rundunar ’yan sandan jihar Kano ta kama Mohammed Isma’il...

Tinubu ya sauka da kwari bayan ya dawo daga Brazil

Shugaba Bola Ahmed Tinubu ya koma Najeriya bayan kammala...
X whatsapp