fidelitybank

Ina goyon bayan Falasdinu – Mesut Ozil

Date:

Tsohon dan wasan Arsenal da Real Madrid, Mesut Ozil ya nuna goyon bayansa ga Falasdinu a yakin da ake yi tsakanin Isra’ila da Hamas, kungiyar Islamic Resistance Movement.

Ozil shi ne fitaccen dan wasa na baya-bayan nan da ya nuna goyon bayansa ga Falasdinawa sakamakon rikicin yankin, bayan harin da kungiyar ta’addanci ta Hamas ta kai a Isra’ila a ranar Asabar.

Rikici tsakanin Isra’ila da Hamas ya yi kamari, wanda ya haifar da yakin soji gaba daya a zirin Gaza tun karshen makon jiya.

A cewar wani rahoto daga kungiyoyin jin kai, yakin ya riga ya lakume rayuka sama da 2,300 daga bangarorin biyu.

Da yake mayar da martani ga ci gaban, tsohon dan wasan na Jamus, a cikin wani sako ta hanyar asusunsa na X ranar Juma’a, ya kuma nemi a kawo karshen yakin, wanda kuma ya nuna goyon bayansa ga Falasdinu.

Sakon Ozil ya tafi tare da hoto mai taken ‘#FreePalestine’.

“Yin addu’a ga bil’adama. Yin addu’ar samun zaman lafiya,” dan shekaru 34 ya rubuta tare da emojis na addu’a guda biyu da tutar Falasdinu.

“Mutane da ba su ji ba ba su gani ba musamman yara marasa laifi suna rasa rayukansu a yakin – a bangarorin biyu. Yana da ban tausayi sosai & bakin ciki. DON ALLAH A DAINA YAKI!!!

newstoday

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Sojoji sun kama É—an kasar China da zargin kai wa Æ´an Boko Haram kayayyaki

Rundunar sojojin ƙasar nan ta kama wani dan kasar...

Isra’ila ta tsokano tsuliyar Dodo – Iran

Jagoran addini na Iran, Ayatollah Ali Khamenei ya ce...

Da sani na Isra’ila ta kai hari Iran – Trump

Shugaban Amurka, Donald Trump ya bayyana cewa, yana sane...

Farashin man fetur ya tashi bayan Isra’ila ta kai wa Iran hari

Farashin man fetur a kasuwannin duniya ya tashi bayan...

Isra’ila ta kashe manyan Jami’an tsaron Iran su biyar

Wani hari da Isra'ila ta kira ‘Operation Rising Lion’,...

Isra’ila ta kashe Manyan Jami’an Iran biyar a hare-hare

Wani hari da Isra'ila ta kira ‘Operation Rising Lion’,...

A dawo da tallafin aikin Hajji ga maniyyatan Najeriya – Ndume

Jagoran ƴan kwamitin majalisar dattijawa kan harkokin ƙasashen waje...

A na fargabar mutuwar dukkanin fasinjojin jirgin Indiya da ya yi hatsari

Kamfanin dillancin labaru na AP ya rawaito cewa, shugaban...

An kwashe wasu daga cikin Gawarwakin da Jirgi ya fada cikin gidaje a Indiya

Ƙungiyar likitoci ta ƙasar Indiya (FAIMA), ta ce an...

Tinubu ya mayar da martani kan mayar da Najeriya tsarin jam’iyya daya

Shugaban kasa, Bola Tinubu ya mayar da martani game...

Zan cigaba da sa yawan jini ga maÆ™iya Tinubu – Wike

Ministan Babban Birnin Tarayya, Nyesom Wike, ya sha alwashin...

Tinubu zai magantu a kan ranar Dimokradiyya

Shugaban Kasa, Bola Ahmed Tinubu, zai yi jawabi ga...
X whatsapp