fidelitybank

Ina goyon bayan CBN na sauya kudi – Ben Bruce

Date:

Tsohon dan majalisar dokokin kasa, Ben Murray-Bruce, ya bayyana dalilin da ya sa gwamnonin jam’iyyar All Progressives Congress (APC) suka kai wa shugaban kasa Muhammadu Buhari ziyara.

Murray-Bruce ya tambayi dalilin da ya sa gwamnonin APC suka ziyarci Buhari kan sauya fasalin Naira, inda ya ce ba za su iya kai irin wannan ziyarar ba yayin da kungiyar malaman jami’o’i, ASUU, ke yajin aiki.

Wannan bayanin nasa na kunshe ne a wani sako da ya wallafa ta shafin sa na Twitter da aka tabbatar a ranar Asabar.

Karanata Wannan: ‘Yan Najeriya za ku ci gajiyar sauya kudi na CBN – Peter Obi

Tsohon dan majalisar ya ce yana goyon bayan Godwin Emefiele, gwamnan babban bankin Najeriya, CBN, yana mai cewa yana kan hanya.

Ya rubuta: “Amma me ya sa Gwamnonin APC ke ziyartar Buhari kan sake fasalin Naira? Sau nawa suka ziyarci Buhari lokacin da suka ki biyan albashin ma’aikatan gwamnati? A lokacin da dalibai miliyan 3 ke gida saboda yajin aikin ASUU, ba su je ba. Emefiele yana kan hanya. Ina goyon bayansa!”

nnn hausa

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Mashawarcin gwamnan Kano ya rasu bayan harin ‘yan Daba

Sadiq Gentle, babban mai ba da rahoto na musamman...

An fitar da jerin sunayen Matasan ‘yan wasan da za su lashe kyautar Kopa

Masu shirya kyautar Ballon d’Or, sun fitar da jerin...

An fitar da jerin masu tsaron raga da za su lashe kyautar gwarzon bana

An fitar da sunayen wadanda za a zaba don...

Jonathan ne ya fi cancanci ya rike Najeriya Farfesa Tukur

Farfesa Tukur Muhammad-Baba, Sakataren Yada Labarai na Kungiyar Tuntuba...

Mukarraban gwamnati ba zan lamunci dabi’ar zubar da kima ta ba – Abba

Gwamnan jihar Kano, Abba Kabir Yusuf ya gargaɗi masu...

WAEC ta sake bude shafinta don duba jarabawar bana

Hukumar shirya jarabawar Afirka ta Yamma (WAEC) ta bayyana...

Indonesia za ta gina asibiti dubu biyu ga Falasɗinawa

Indonesia ta sanar da cewa za ta kafa wata...

Lauyan Sowore ya bukaci a sake shi cikin gaggawa

Lauyoyin ffitaccen ɗan gwagwarmayar nan kuma ɗan jarida, Omoyele...

Najeriya da Indiya za su haɗa kai na yaĈ™i da fataucin miyagun Ĉ™wayoyi

Hukumar hana sha da fatauncin miyagun Ĉ™wayoyi ta Najeriya,...

Jihohi 19 da za a yi kwana 9 a na ruwan sama harda Kano – Gwamnati

Gwamnatin Tarayya ta yi hasashen za a shafe kwana...

Tinubu ya mika sakon ta’aziyya bisa rasuwar matar MKO Abiola

Shugaban kasa, Bola Tinubu, ya miĈ™a saĈ™on ta'aziyyarsa bisa...

Abubuwan da Kwamiti ya gano a wajen Kwamishina mai murabus na Kano

A ranar Litinin ne kwamitin binciken badaĈ™alar belin Danwawu,...
X whatsapp