fidelitybank

Ina goyon baya a sasanta tsofaffin Gwamnonin Kano – Kwankwaso

Date:

Daraktan Kudi na Hukumar Raya Kogin Hadeja-Jama’are, Musa Iliyasu Kwankwaso, ya bayyana goyon bayansa na ganin an sasanta tsakanin tsaffin gwamnonin Jihar Kano—Kwankwaso, Ganduje, Shekarau, da Kabiru Gaya.

“Hakika hada wadannan mutane wuri guda domin sulhu zai taimaka wajen ci gaban jihar Kano, abin da al’ummar jihar za su yi alfahari da shi. Don haka samar da zaman lafiya a tsakaninsu mataki ne mai kyau,” inji shi.

Ya bayyana haka ne a wata hira da Kadaura24 a ranar Laraba.

Ya koka da koma bayan da Kano ta samu sakamakon koma-bayan ayyukan alfanu da gwamnati daya ta fara, duk da tasirin da suke da shi ga al’umma.

“Muna son tsaffin gwamnoni su hada kai wajen yanke shawarwarin da za su inganta rayuwar al’umma kuma su amince cewa duk wani aiki da za a yi don amfanin jama’a bai kamata a soke shi ba saboda sabanin siyasa,” inji shi.

Ya kuma kara da cewa duk tsaffin gwamnonin sun haura shekaru 65 a yanzu, wanda hakan ya sa ya dace su hada kai domin ci gaban jihar Kano.

vgn news 2022

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Otal ɗin ƴan Najeriya ya kama da wuta wani ɓangaren a Saudiyya

Hukumar Alhazai ta Najeriya ta ce an samu tashin...

An kai hari maɓoyar Boko Haram a Borno

Biyo bayan sahihan bayanan sirri da aka samu, rundunar...

Alaƙar Trump da Elon Musk ta yi tsami sosai

Attajirin da ya fi kowa arziki a duniya, Elon...

An yi jana’izar Muhammad Uwais

An gudanar da jana'izar tsohon alkalin alkalan Najeriya, mai...

Musulman Nijeriya a cigaba da jajircewa – Obi

Ɗan takarar shugaban ƙasa a karkarshin jam'iyyar Labour a...

Akwai takaici ambaliyar Neja – IBB

Tsohon shugaban ƙasa, Janar Ibrahim Babangida, ya kwatanta ambaliyar...

Farfesa Jibril Aminu ya rasu ya na da shekaru 86

Allah ya yi wa Farfesa Jibril Aminu mai shekara...

Alhajin Najeriya ya rasu a tsayuwar Arfa

Wani Alhaji daga Najeriya ya rasu a filin Arfa...

Alhazai miliyan 1.673,230 ne ke gudanar da akin Hajji – GASTAT

Hukumar tattara alƙaluma ta Saudiyya (GASTAT) ta ce, Alhazai...

Isra’ila ta gano gawar ƴan ƙasarta

Rundunar sojin Isra'ila ta ce ta gano gawar ''yan...

Ma’aikatan wutar lantarki a Abuja sun fusata

Ma'aikatar kamfanin rarraba wutar lantarki na Abuja Electricity Distribution...

Ƴan Najeriya 147 da suka maƙale a Nijar sun dawo gida

Gwamnatin Najeriya ta tarɓi 'yan ƙasar 147 aka kwaso...
X whatsapp