fidelitybank

Ina ganin FIFA ta sauya wa Wenger tinani – Kocin Norway

Date:

Kocin Norway, Stale Solbakken, ya caccaki tsohon kocin Arsenal Arsene Wenger, yana mai cewa FIFA ta sauya masa tinani.

Wannan dai na zuwa ne bayan da Bafaranshen ya bayyana a kwanan baya cewa zanga-zangar da Jamus ta yi a gasar cin kofin duniya na nuna rashin amincewa da batun kare hakkin bil’adama a Qatar ne ke da alhakin ficewarsu da wuri.

A cewar Solbakken, fitaccen mai horaswar an wanke kwakwalwarsa daga hukumar FIFA inda yake aiki tun bayan barin aiki a Emirates.

Dan shekaru 73 da haifuwa ya yi nuni da cewa fafatawar da Jamus ta yi a matakin rukuni-rukuni na gasar cin kofin duniya da aka yi a Qatar ya faru ne sakamakon zanga-zangar siyasa da suka yi kafin su kayar da Japan.

Da yake magana da tashar talabijin ta Norway ta TV 2, Solbakken ya ce: “[Wenger] ko ta yaya an goge masa kwakwalwa kuma yanzu yana yin maganganun wauta.

“Yana da ban tsoro ga duk mutanen da muka yi tsammani a duniyar kwallon kafa tsawon shekaru.

“Akwai rikice-rikice da ke faruwa a yanzu, kuma ina jin tsoron zai yi muni.”

vgn news today

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Gwamnatin Tinubu ta kama-karya ce – Atiku

Tsohon mataimakin shugaban kasa, Atiku Abubakar ya ce, hare-haren...

An gayyaci El-Rufa’i ka n zargin tayar da rikici a Kaduna

Rundunar ƴansandan jihar Kaduna, sun buƙaci tsohon gwamnan jihar...

Badakalar Naira biliyan 1.17 ta sake kunno kai a gwamnatin Kano

Rikicin rashawa da ya dabaibaye gwamnatin jihar Kano ya...

Ba za mu daga kafa ga duk wanda ya takale mu ba – China

Shugaba Xi Jinping na China, ya ce babu wani...

Nigeria Air ba na bogi ba ne – Hadi Sirika

Tsohon Ministan sufurin jiragen sama na Najeriya, Hadi Sirika,...

Amurka ta mika wa Najeriya tallafin abinci miliyan 32.5

Gwamnatin Amurka ta bayar da tallafin dala miliyan 32.5...

Gwamnatin Kano ta gargadi kungiyar ACF

Gwamnatin jihar Kano ta gargaɗi ƙungiyar Arewa Consultative Forum...

Operation Kukan Kura ya yi aiki sosai a Kano – CP Bakori

Hukumar ‘Yan Sanda ta Jihar Kano ta kaddamar da...

An sanya dokar ta bace a Makabartun Kano

Shugaban ƙaramar hukumar Nassarawa a Kano Honarabul. Yusuf Shuaibu...

An ga ‘Yar shekara 13 Fatima a rataye a Kano

Iyaye da sauran ‘yan uwa na cikin juyayi kan...

‘Yansanda sun kama Linga da Guchi rikakkun ‘yan Daba a Kano

Rundunar ’yan sandan jihar Kano ta kama Mohammed Isma’il...

Tinubu ya sauka da kwari bayan ya dawo daga Brazil

Shugaba Bola Ahmed Tinubu ya koma Najeriya bayan kammala...
X whatsapp