fidelitybank

Ina fatan Tinubu zai yi yaki da rashawa – Buhari

Date:

Shugaba Muhammadu Buhari ya ce, cin hanci da rashawa ya kasance babbar barazana da ƙasashe ke ci gaba da fuskanta.

Ya bayyana haka ne jiya a fadarsa da ke Abuja, yayin da ya karɓi bakuncin shugabannin gudanarwar Kotun Ɗa’ar Ma’aikata karkashin jagorancin shugabanta, Danladi Yakubu Umar.

Buhari ya ce yana fatan irin kokarin da gwamnatinsa ta yi wajen yaki da cin hanci da rashawa, ita ma gwamnati mai zuwa za ta ɗora a kan haka.

Ya bayyana Kotun Ɗa’ar Ma’aikata a matsayin muhimmiya ce wajen yaki da rashawa da gwamnatinsa ta yi cikin shekaru bakwai da suka gabata, inda ya ce irin waɗannan hukumomi suna taimakawa gwamnati wajen yaki da masu satar dukiyar ƙasa.

“Muna fata cewa irin tubali ko kokari da ta yi a ɓangaren yaki da rashawa ya zama mai zuwa ta ɗora kan haka saboda yadda hakan ke barazana ga ƙasashe,” in ji Buhari

Buhari ya kuma gode wa Kotun Ɗa’ar Ma’aikatan saboda irin sadaukarwa da ta yi duk da irin matsin tattalin arziki da kuma raguwar kuɗaɗen shiga da gwamtai ta samu,” inda ya yi alkawarin samar da sabbin tsare-tsare da za su samar da kuɗade ga hukumomin waɗanda ya ce suna da matukar muhimmanci.

Shugaban Kotun, Danladi Umar ya yaba wa gwamnatin Buhari kan irin rawar da ta taka a fannin raya ababen more rayuwa da noma da kuma samar da ayyukan yi da sauransu.

latest news in nigeria today 
2021 ripples

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Gwamnatin Tinubu ta kama-karya ce – Atiku

Tsohon mataimakin shugaban kasa, Atiku Abubakar ya ce, hare-haren...

An gayyaci El-Rufa’i ka n zargin tayar da rikici a Kaduna

Rundunar ƴansandan jihar Kaduna, sun buƙaci tsohon gwamnan jihar...

Badakalar Naira biliyan 1.17 ta sake kunno kai a gwamnatin Kano

Rikicin rashawa da ya dabaibaye gwamnatin jihar Kano ya...

Ba za mu daga kafa ga duk wanda ya takale mu ba – China

Shugaba Xi Jinping na China, ya ce babu wani...

Nigeria Air ba na bogi ba ne – Hadi Sirika

Tsohon Ministan sufurin jiragen sama na Najeriya, Hadi Sirika,...

Amurka ta mika wa Najeriya tallafin abinci miliyan 32.5

Gwamnatin Amurka ta bayar da tallafin dala miliyan 32.5...

Gwamnatin Kano ta gargadi kungiyar ACF

Gwamnatin jihar Kano ta gargaɗi ƙungiyar Arewa Consultative Forum...

Operation Kukan Kura ya yi aiki sosai a Kano – CP Bakori

Hukumar ‘Yan Sanda ta Jihar Kano ta kaddamar da...

An sanya dokar ta bace a Makabartun Kano

Shugaban ƙaramar hukumar Nassarawa a Kano Honarabul. Yusuf Shuaibu...

An ga ‘Yar shekara 13 Fatima a rataye a Kano

Iyaye da sauran ‘yan uwa na cikin juyayi kan...

‘Yansanda sun kama Linga da Guchi rikakkun ‘yan Daba a Kano

Rundunar ’yan sandan jihar Kano ta kama Mohammed Isma’il...

Tinubu ya sauka da kwari bayan ya dawo daga Brazil

Shugaba Bola Ahmed Tinubu ya koma Najeriya bayan kammala...
X whatsapp