fidelitybank

Ina fatan Tinubu ya samu nasara a zaben 2023 – Rochas

Date:

Tsohon Gwamna kuma Sanata mai wakiltar mazabar Imo ta Yamma, Rochas Okorocha, ya yi magana a karon farko tun bayan kada kuri’u a zaben fidda gwani na shugaban kasa na jam’iyyar All Progressives Congress (APC) a ranar Talata.

An dai samu firgici a wasu sassan cewa tsohon gwamnan jihar Imo na iya ficewa daga jam’iyyar bayan ya kasa cin tikitin takara.

Sai dai kuma, tsohon gwamnan a wata sanarwa da mai baiwa ‘yan jaridu shawara ta musamman kan harkokin yada labarai, Sam Onwuemeodo ya rabawa manema labarai a ranar Juma’a, ya ce Okorocha na fatan Asiwaju ya samu nasara yayin da ya daga tutar jam’iyyar APC a zaben 2023.

Okorocha ya ce, “Ina yaba wa duk wadanda suka halarci zaben fidda gwani na jam’iyyar APC domin samun tikitin takarar shugaban kasa.

Okorocha ya ce, “Ina taya Asiwaju Bola Tinubu murna, bisa nasarar da ya samu a zaben fidda gwani na shugaban kasa na jam’iyyar All Progressives Congress, APC.

 

naija news today legits

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Gwamnatin Tinubu ta kama-karya ce – Atiku

Tsohon mataimakin shugaban kasa, Atiku Abubakar ya ce, hare-haren...

An gayyaci El-Rufa’i ka n zargin tayar da rikici a Kaduna

Rundunar ƴansandan jihar Kaduna, sun buƙaci tsohon gwamnan jihar...

Badakalar Naira biliyan 1.17 ta sake kunno kai a gwamnatin Kano

Rikicin rashawa da ya dabaibaye gwamnatin jihar Kano ya...

Ba za mu daga kafa ga duk wanda ya takale mu ba – China

Shugaba Xi Jinping na China, ya ce babu wani...

Nigeria Air ba na bogi ba ne – Hadi Sirika

Tsohon Ministan sufurin jiragen sama na Najeriya, Hadi Sirika,...

Amurka ta mika wa Najeriya tallafin abinci miliyan 32.5

Gwamnatin Amurka ta bayar da tallafin dala miliyan 32.5...

Gwamnatin Kano ta gargadi kungiyar ACF

Gwamnatin jihar Kano ta gargaɗi ƙungiyar Arewa Consultative Forum...

Operation Kukan Kura ya yi aiki sosai a Kano – CP Bakori

Hukumar ‘Yan Sanda ta Jihar Kano ta kaddamar da...

An sanya dokar ta bace a Makabartun Kano

Shugaban ƙaramar hukumar Nassarawa a Kano Honarabul. Yusuf Shuaibu...

An ga ‘Yar shekara 13 Fatima a rataye a Kano

Iyaye da sauran ‘yan uwa na cikin juyayi kan...

‘Yansanda sun kama Linga da Guchi rikakkun ‘yan Daba a Kano

Rundunar ’yan sandan jihar Kano ta kama Mohammed Isma’il...

Tinubu ya sauka da kwari bayan ya dawo daga Brazil

Shugaba Bola Ahmed Tinubu ya koma Najeriya bayan kammala...
X whatsapp